Gwamnan Jihar Katsina
Kamar yadda abubuwa su ke faruwa a jihar Kano, haka su ke a Neja. Sabon Gwamna, Mai girma Gwamna Umar Bago ya sa hannu ya karbe filayen kamfanoni da gidajen mai
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana makudan kudade da ta ke kashe wa a ko wane wata don samar da ruwan sha ga mutanen birinin Katsina da sauran yankunan jihar.
Kwana 3 da zamansa Gwamna, Simi Fubara ya fitar da Kwamishinoni da zai fara aiki da su. Fubara ya zabi wasu Kwamishinoni, kuma har ya rantsar da su a yau dinnan
Dr. Dikko Umaru Radda ya fitar da mukaman farko. Arch. Ahmed Musa Dangiwa ya zama SSG, Jabiru Tsauri da Barr. Muhtar Aliyu Saulawa sun zama shugabannin fadar
A ranar Litinin, 29 ga watan Mayu ne aka rantsar da zababben gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda akan mulki. Dikko shi ne tsohon daraktan hukumar SMEDAN.
Gwamnan Aminu Masari ya bai wa mawaka biyu Dauda Kahutu Rarara da Yusuf Baban Chinedu da kudi har N80m saboda siyan sabbin gidaje, bayan an konawa musu gidaje.
Zababben gwamnan jihar Katsina Dikko Umar-Radda ya shawarci takwarorinsa zababbun gwamnoni da kada su tsaya binciken gwamnatocin baya da zaran sun karbi mulki.
Smart Adeyemi da wasu daga cikin wadanda su ka so samun takarar Gwamna a Kogi sun yi fushi, ana zargin ba ayi wani zaben gwani ba, sakamakon bogi aka bada.
Injiniya Muazu Magaji ya shiga cikin wadanda suka yafewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje, amma ba zai manta abin da ya faru da Gwamnan ya bada umarni a kashe shi ba.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari