Yahaya Bello
Kasurgumin Attajirin mai ya shiga takara a APC, ya lale N100m ya saye fam. Tein Jack-Rich ‘Dan shekara 47 mai ji da kudi ya saye fam din takarar Shugaban kasa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari karbi bakuncin gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello a fadarsa da ke Aso Rock Villa da ke Abuja, don nuna masa fom din takara.
Jita-jitar shigowa jam’iyyar APC da yin takarar Shugaban kasan Goodluck Jonathan ta kara yin karfi. Yahaya Bello ya tabbatar da wannan da ya saye fam a Abuja.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi, zai karbi fom din takarar zabensa a ranar Laraba, raho
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sauke kwamishinan lafiya na jihar, Dr Saka Haruna Audu daga mukaminsa. An tattaro cewa matakin ya kuma fara aiki nan take.
Dan takarar shugaban kasa kuma Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce ko fargaba ba ya yi akan yadda mutane da dama suke ta fitowa takarar shugaban kasa, The Pu
Yahaya Bello, gwamnan Jihar Kogi ya ce zai tsayar da mace a karon farko ta zama mataimakiyarsa in har aka tsayar da shi takarar shugaban kasa a karkashin jam’iy
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayyana cewa ko kadan ba ya tsoron tsohon gwamnan Legas, Asiwaju Bola Tinubu ko mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo.
Tudun Abiola, fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Arise TV, ta soki yar uwarta, Hafsat Abiola-Costello saboda kwatanta Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi d
Yahaya Bello
Samu kari