Jihar Gombe
Yayin da jirgin yaƙin neman zaɓen Alhaji Atiku Abubakar ya dira jihar Gombe, mutane da yawa sun sha mamaki ganin tsohon gwamna Hassan Ɗankwambo, ya je wurin.
Watanni uku bayan rasuwar Sarkin Funakaye Mu’azu Muhammad Kwairanga II, Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya nada Yakubu Muhammad don ya zama sabon sarki.
Wani matashi dan jihar Gombe ya rigamu gidan gaskiya kwana daya bayan murnar cikarsa shekaru 40 arba'in a duniya da kuma wa'azin tunawa da mutuwa irin wannan.
Mutanen garin Dadin-Kowa karamar hukumar Yamaltu/Deba da ke jihar Gombe sun koka kan jinkiri wurin kaddamar da tashar lantarki na Dadin-Kowa duk da kammalawa.
Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da haramta zirga-zirga da shanu daga wasu jihohi zuwa jihar da kiwon dare saboda dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya a jih
Yayin da ake tunkarar zaɓen 2023, rikicin cikin gida na cigaba da tarwatsa jam'iyyar PDP, tsohuwar shugabar mata a jihar Gombe, Mole Istifanus, ta yi murabus.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya yi wani karamin garambawul a majalisar zartaswansa yayin da ya rantsar da sabbin kwamishinoni biyu da hadimai ran Litinin.
Wani magidanci ɗan shekara 31 a duniya, Muhammad Umar, ya fara tafiyar kafa tun daga jihar Gombe zuwa Abuja domin nuna tsantsar goyon bayansa ga Bola Tinubu.
Dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar NNPP mai kayan marmari a jihar Gombe, Khamisu Mailantarki ya ce sam karfin ikon gwamna Inuwa bai bashi ciwon kai tukuna
Jihar Gombe
Samu kari