Jihar Gombe
Tun bayan cire tallafin man fetur da Bola Ahmed Tinubu ya yi a Najeriya, mutane ke shan fama da wahalhalu yayin da masu gidan mai suka koka kan nasu matsalolin.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya karawa ma’aikatan jihar kwanakin hutun babbar Sallah kan wanda FG ta bayar zuwa ranar Juma'a, 30 ga watan Yuni.
Iyayen wata matashiya mai suna Aishatu Dauda sun mika ta ga jami'an 'yan sanda bisa zargin jefar da 'yarta da ta a farkon watan Yuni da muke ciki a jihar Gombe.
Farfesa Isa Pantami ya samu lambar yabo daga gidan talabijin ta Qausain bisa kokarinsa na kawo abubuwan ci gaba a bangaren sadarwa d tattalin arziki na zamani.
Dubun wasu matasa da suka kware a satar awaki a cikin Gombe ta cika bayan da jami'an 'yan sanda da ke aiki bisa wasu bayanai na sirri suka yi nasarar dafesu.
Rundunar 'yan sanda jihar Gombe sun yi nasarar kama barawon shanu da ya addabi mutane a jihar, wanda ake zargin ya tabbatar da aikata laifukan da ake zarginsa.
Gwamnoni uku da suke amfani da motocin da aka ƙera a Najeriya a wajen harkokinsu na ofis, da kuma harkokinsu na yau da kullum sun nuna matuƙar kishi, musamman.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya rushe majalisar zartarwan jiharsa, ya ce duk wanda ya masa laifi ya yafe masa, sannan kuma ya roki su yafe masa.
Jam’iyyar APC a matakin kasa ta ce Sanata Muhammad Danjuma Goje cikakken dan jam’iyyar ne kuma bai koru ba, ana zargin sanatan da yiwa jam'iyyar APC zagon kasa.
Jihar Gombe
Samu kari