Jihar Gombe
Yayin da ta'addanci ke kara ƙamari musamman a yankin Arewa maso Yamma, tsohon Ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami ya fadi dalilin ƙaruwar matsalar.
Yayin wasu malamai ke haramta ko halatta harkokin 'mining' da 'kirifto', Farfesa Isa Pantami ya shawarci malamai kan magana game da abin da ba su da ilimi.
Yan ta'adda sun jefa mazauna Damaturu da kewaye cikin duhu bayan sun lalata layin da ke samar masu wutar lantarki da ya taso daga Damaturu-Maiduguri.
Malamin addini ya fadi hukuncin tuban yan ta'adda da yan bindiga irinsu Bello Turji. Malamin ya ce idan Bello Turji ya tuba za a karbi tubansa a Musulunci.
Ana hasashen 'Hamster' na shirin fashewa, asibitin Gwamnatin Tarayya (FTH) da ke Gombe ya haramtawa ma'aikata 'kirifto' da 'mining' yayin da suke bakin aiki.
Rikicin cikin gida a jam'iyyar NNPP ya kara ƙamari yayin ake zargin wasu jita-jiganta a jihohi biyar da yi mata zangon-kasa inda ta kaddamar da fara bincikensu.
Rundunar tsaro ta bukaci al'umma da su guji yin martani kan lamarin Burgediya janar MS Adamu game da sojan ruwa, Abbas Haruna kan zargin cin zarafinsa.
Bayan duba irin barnar da ambaliyar ruwa ta yi a Maiduguri, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ba gwamnatin Borno tallafin N50m da jiragen ruwa.
Kungiyar malaman jami'a reshen jihar Gombe ta shiga yajin aiki kan gaza cika alkawarin gwamnati. Kungiyar ASUU ta ce gwamnatin Gombe ne ta jawo yajin aikin.
Jihar Gombe
Samu kari