Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar nan ta PENGASSAN ta manyan ma’aikatan fetur da gas a Najeriya ta ce idan aka cigaba da tafiya a haka, kimanin N360 zuwa N400 za a saida litar fetur
EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon-kasa ta kama yaron shugaban PDP. Kola Obafemi a matsayin Lauyan wadanda ake kara ya nemi beli amma bai dace ba
A ranar 29 ga watan Mayu, Bola Tinubu zai hau kan kujerar Shugaban Najeriya. Rahoton nan yana kunshe da abubuwan da zababben shugaban kasar zai fara kamawa.
Gwamnati ta na yi wa ‘yan kasa tanadi domin idan an cire tallafi farashin mai zai karu. Amma har yau kwamitin Yemi Osinbajo bai gama aikin da aka daura masa ba.
Sai bayan zaben Gwamnonin jihohi sannan man fetur zai samu sosai. ‘Yan kasuwa sun shiga dar-dar bayan zabe, saboda haka aka daina zuwa dauko fetur daga Kudu.
Kamfanin man feturin Najeriya watau NNPC ya bayyana cewa yana da isasshen man feturin da zai isa Najeriya daga yanzu har zuwa bayan zaben shugaban kasa gwamnoni
Kakakin majalisar tarayyar Najeriya, Femi Gbajabiamila ya alakanta karancin man fetur da sabbin naira a kasar a baya-bayan nan da wasu yan neman hana ruwa gudu'
A labarin da muke samu, kamfanin man fetur na NNPC ya bayyana lokacin da za a daina ganin karancin man fetur a Najeriya. Ya ce nan d amako guda komai zai kau.
Yan kasuwan man fetur masu zaman kansu a Najeriya sun bayyana cewa zasu rufe dukkan gidajen man su daga fadin kasar bisa kama karyar da gwamnati ke yi musu.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari