Wahalar man fetur a Najeriya
Najeriya ta shigo da man fetur cikin watanni uku na tsakiyar 2022, ciki har da kasar Nijar mai makwabtaka da kasar. Najeriya ce kasa mafi girma wajen man fetur.
Wani labari mara dadi ya fito daga jihar Oyo, inda wani alhaji ya mutu a layin gidan mai. AN tattaro cewa, ba a san ya mutu ba sai da aka zo jan layi a gidan.
Bola Tinubu ya hakikance a kan janye tallafin man fetur, lita zai iya haura N400 a Najeriya. NNPCL da 'yan Kasuwa su na lissafin yadda farashin zai tsaya a N148
Kafin tattalin arzikin Najeriya ya cigaba, sai an yi watsi da tsarin tallafin man fetur. Wannan shi ne ra'ayin Gwamnan na jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Wata Tankar dakon man Fetur fa yi bindiga yayin da ta kucce wa diraba ta afkawa wasu shaguna a Ibadan, babban birnin jihar Oyo ranar Alhamis, ta tarwatse .
A jiya NNPCL ya yarda ‘Yan kungiyar IPMAN su karbi litar mai a manyan tashoshi N148. Rahoton nan ya nuna wannan mataki za isa fetur ya yi araha a gidajen mai.
Samun man fetur a kan farashi mai rahusa sai mai dace a halin yanzu. Har zuwa yau, sai an bi dogon layi kafin a iya samun fetur a farashin Gwamnati a jihohi.
Rundunar yan sandan sirri wato DSS ta baiwa kamfanin man fetur na Najeriya dillalan man fetur awanni 48 su magance rikicin man fetur da ake fama da shi a kasar.
Satar danyen mai da ake yi a Kudancin Najeriya ya jawo duk rana ba a iya hako ganguna miliyan biyu. Manjo Janar Babagana Monguno ya bayyana wannan a garin Abuja
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari