Wahalar man fetur a Najeriya
An yi kira ga jama'a da su kauracewa yawan tu'ammali da man fetur, barasa da sigari da kuma magungunan kashe kwari don kaucewa kamu da cutar sankarar bargo.
Kamfanin NNPCL wanda shi ne ke kula da harkar mai a Najeriya ya ce farashin fetur bai koma N1, 200 a yanzu ba, ya jaddada cewa an yi waje da tallafin fetur.
Kamfanin mai na kasa wanda aka fi sani da NNPCL yace babu tallafi amma har yanzu ana sayen man fetur ne a kan N617-N690, duk da ikirarin cire tallafi tun 2023
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana irin jin dadin da ya yi bayan Shugaba Tinubu ya cire tallafin mai a Najeriya yayin da ake fama da tsadar rayuwa
Tattalin arzikin Najeriya ya shiga mawuyacin hali a shekarar bana watau 2023, an yi fama da jarabar tsadar kaya musamman abinci baya ga hauhawan farashi kullum.
Wani sabon rahoton da hukumar kididdiga ta kasa ta fitar ya nuna jihohin da suke da farashi mai arha da wadanda suke da farashi mai tsada na man fetur.
Gwamnatin tarayya ta sanar da lokacin da za ta saki sunayen wadanda za su ci moriyar shirin shugaban kasa na tallafin naira dubu hamsin a watan Janairu 2024.
Uwar gidan shugaban kasa Tinubu ta sanya farin ciki a zukatan dattawa 250 a jihar Katsina bayan ba su tallafin naira dubu 100 duk mutum daya don rage radadin talauci
Alhaji Abdulsamad Rabiu mai kamfanin BUA ya sanar da cewa zai bude kamfanin man fetur a jihar Akwa Ibom. Ya sanar da ranar da matatan man za ta fara aiki.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari