Labaran kasashen waje
A ranar Alhamis ne kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta sanar da batun dakatarwar da ta yi wa ƙasar Gabon biyo bayan juyin mulkin da sojojin ƙasar suka yi.
Juyin mulki ya dawo a Nahiyar Afirika inda sojoji ke cigaba da hamɓarar da gwamnatin fararen hula. Tun daga shekarar 2020 sojoji sun hamɓarar da gwamnatoci 9.
Kasashen Kamaru da Rwanda sun yi garambawul ga rundunar tsaron kasashensu yayin da ake fuskantar juyin mulki a kasashen Nahiyar Afirka da dama bayan na Gabon.
Brice Oligui Nguema ana yi masa ganin shi ne zai ɗare madafun iko a ƙasar Gabon, bayan ya jagoranci sojoji sun hamɓarar da gwamnatin tsohon shugaba Ali Bongo.
Shugaban ƙasar Gabon, Ali Bango, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su kai masa ɗauki, ya bayyana cewa yana tsare kuma an kama ɗansa da matarsa a wuri daban.
Wani dan shekaru 55 ya magantu kan dalilin da yasa ya saki matansa uku a rana daya. Mutumin ya ce ya gaji da su sannan ya fallasa munanan dabi’unsu a intanet.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce yana bibiyar halin da ake ciki a ƙasar Gabon sakamakon kifar da gwamnatin Demokuradiyya da sojojin ƙasar suka yi.
Bayan samun tasgaro a juyin mulki a Gabon a shekarar 2019, sojin kasar sun samu nasarar kifar da gwamnatin Ali Bongo bayan shekaru 12 ya na mulkin kasar Gabon.
Nahiyar Afirika ta sake samun wani juyin mulki bayan sojoji sun kifar da gwamnatin shugaban ƙasar Gabon, Ali Bongo Ondimba. Legit.ng ta yi rubutu kan Bongo.
Labaran kasashen waje
Samu kari