Labaran kasashen waje
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Sojjojin kasar Burkina Faso sun dakatar da gidajen rediyon BBC da VOA daga watsa shirye-shirye na sati 2 saboda yada labarin kai hari kan fararen hula
Kasar Amurka ta gargai Isara'ila kan sake takalo yaki da Iran sakamakon gudun tada yaki a gabas ta tsakiya. Amurka ta aike sakon ne wa Isara'ila ta wayar tarho
Kasar Isra'ila ta yi martani kan harin da Iran ta kai mata a cikin kasarta. Wani jami'in gwamnati ya ce nan da jimaw ba Iran za ta ji daba gare su.
Kasar Iran ta kaddamar da harin ramuwar gayya kan Isra'ila a ranar Asabar da daddare. An harba jirage marasa matuka da makamai masu linzami masu yawa.
Karbo bashin kuɗi domin tafiyar da harkokin gwamnati a Afirka ba sabon abu bane, mun tattara muku kasashen da suka fi ciyo ba shi a nahiyar Afirka.
Dattijon da ya fi kowa shekaru a duniya, Juna Vicente Perez Mora ya rasu a jiya Talata 2 ga watan Afrilu da shekaru 114 a kasar Venezuela bayan fama da jinya.
Dan siyasar Senegal mai shekaru 44, Bassirou Diomaye Faye, ya zama zababben shugaban kasa mafi karancin shekaru a nahiyar Afirka. Ya samu kuri'u mafi rinjaye.
Wani sojan ruwa Amurka wanda haifaffen Najeriya ne ya gamu da ajalinsa a cikin tekun Bahar Maliya. Sojan ya yi bankwana da duniya ne bayan ya fada cikin ruwa.
Labaran kasashen waje
Samu kari