Labaran kasashen waje
Kasar Faransa ta kafa dokar hana ɗalibai sanya hijabi a makarantun gwamnatin ƙasar. Sabuwar dokar za ta fara aiki ne da zarar sabuwar shekarar karatu ta fara.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kori wasu jami'an diflomasiyyar kasashen waje a Nijar ciki har da Najeriya. An bayyana gaskiyar yadda lamarin yake.
Gwamnatin sojin jamhuriyar Nijar ta kori jakadan Faransa, Sylvain Itte, bisa ƙin amsa gayyatar da ta aiko masa, ta gindaya masa wa'adin awanni 48 ya bar ƙasar.
Matar mawaki Kanye West, Bianca Censori ta sha suka saboda shigar nuna tsaraici da ta yi a kasar Italiya. Al'ummar kasar da dama sun nemi gwamnati ta kore ta.
An yi bincike kan batun da Adamu Garba ya yi na cewa gwamnatin Aljeriya na ba Jamhuriyar Nijar wutar lantarki kyauta bayan Najeriya ta yanke wacce take ba su.
Mun tattaro lokutan da Sojoji su ka yi tawaye, su ka hambarar da Gwamnatin farar hula a kasar Nijar na tsawon shekaru 40. A 1974 aka fara kifar da Hamani Diori.
Rahoton Bankin Raya Nahiyar Afirka, AfDB da hadin gwiwar cibiyar ci gaban masana'antu ta saka Najeriya a jerin kasashen Nahiyar Afirka mafi karfin masana'antu.
Kungiyar ECOWAS ta ce ba za ta amince da maganar da shugaban mulkin sojin Nijar ya yi ba, cewa zai mayar da kasar dimokradiyayya cikin shekara uku masu zuwa.
Shugaban gwamnatin sojojin Nijar, Janar Tchiani, ya caccaki ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS), kan takunkumin da ta sanya wa ƙasar.
Labaran kasashen waje
Samu kari