Gobara
Labarin da muke samu daga jihar Kano ya bayyana cewa, wani katafaren kamfani a jihar Kano ya kone kurmus yayin da wutar lantarki ta samu taskgaro a cikin kamfan
Yanzu muke samun labarin wata gobara da ta tashi a dakin kwanan dalibai a jami'ar taraba. An ce wata daliba 'yar aji daya ta mutu yayin da wuta ta kama dakinsu.
Yanzu muke samun labarin hadarin mota da ya faru a jihar Ogun, inda aka ruwaito cewa, wasu mutane da yawa sun mutu bayan da motar ta fadi ta fashe ta kama da wu
Mummunar gobara ta tashi a kasuwar Nyanya da ke babbar birnin tarayya, Abuja, a daren ranar yau Talata, 23 ga watan Nuwamba, da misalin karfe 8:00 na dare.
A kalla shaguna 41 ne suka kurmushe sakamakon gagagrumar gobarar da ta tashi a fitacciyar kasuwar Kurmi ta jihar Knao a ranar Litinin,hukumar kashe gobara tace.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aikawa Shugaba Muhammad Bazoum na Nijar sakon ta'aziyya bisa gobarar da tayi sanadin mutuwar daliban makaranta yara guda 25.
Rahoto daga jami'ar jihat Kaduna ya bayyana cewa jiya da daddare wata gobara ta cinye shagunan yan kasuwa a kasuwan cikin jami'a bayan kawo wutar lantarki.
Wata gobara ta kama a jihar Legas bayan da wani gini ya ruguje. An ruwaito cewa, matasa fusatattu sun far wa masu kashe gobarar daga hukumar kashe gobara..
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta bayyana cewa akalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu sakamakon tashe-tashen gobara da aka samu a jihar a watan Oktoba.
Gobara
Samu kari