Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya soki martanin DHQ kan harin bama-baman da sojoji suka kai kauyen Tudun Biri, ya nemi a gaggauta janyewa nan take.
Sojojin Najeriya sun halaka yan ta'adda uku yayin da suna yi yunkurin kai hari kauyuka biyu a kananan hukumomin jihar Zamfara ranar 7 ga watan Disamba, 2023.
Kungiyar dattawan Arewa sun caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan mayar da hankali a lamuran tattalin arziki maimakon tsaron rayukan al'ummar kasar.
Rundunar 'yan sanda ta sanar da nasarar da dakarunta suka samu na afke masu laifi 130 a jihar Katsina a cikin watan Nuwamba. Tuni ta gurfanar da mutum 61.
Farfesa Isa Ali Pantami da sauran mutane sun yi Allah wadai da kashe ‘Yan Mauludi a Kaduna. Pantami ya ce wajibi ne a gudanar da bincike na musamman a kan kisan.
Wani mutumin Kaduna ya ce a danginsa kaɗai sun rasa wajen mutum 34 da aka sa bam. Shaidu sun bayyana abin da suka gani bayan wani jirgin sama ya jefa bam a maulidi
Tsohon gwamna ya bayyana kadan daga abubuwan da suka ja ya kori Sheka daga jiharsa kuma ya yi nasarar yin hakan ta hanyar taimakon shugaban kasa.
Yan sakai mutum biyu sun rasa rayukansa a yayin wata fafatawa da yan ta'addan kungiyar ta'addancin ISWAP, a jihar Yobe a wani hari da suka kai a wani kauye.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa fitaccen ɗan garkuwa da mutanen nan da ya ddabi jama'a, Dogo Oro, ya sheƙa barzahu a hannun jami'an tsaro yan banga.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari