Yaki da ta'addanci a Najeriya
A wannan rahoton, za ku ji cewa rundunar sojin Nijar ta bayar da tabbacin cewa dakarunta sun hallaka wasu daga cikin 'yan ta’addan Lakurawa a yankin.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun buɗe wa manoma wuta a yankin ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, sun kashe rayukan mutum 7 tare da ƙona buhunan masara.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke ci gaba da iko a wasu kananan hukumomin jihar Borno. Ta bukaci sojoji su kwato su.
Ayyukan yan bindiga na kara ta'azzara a yankin karamar hukumar Kauru a Kaduna, sun yi garkuwa da Magajin Garij Ungwan Babangida da wasu mutum 14.
A wannan labarin, sanata mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya, Adamu Aliero ya bayar da tabbacin cewa dakarun kasar nan sun fatattaki yan ta’addan Lakurawa.
Harin da sojojin sama su ka kai domin fatattaKar yan ta’adda a kauyen Shuwa da ke gundumar Ruwan Godiya a karamar hukumar Faskari a Katsina ya bar baya da kura.
Wata mai juna biyu ta shiga tashin hankali bayan yan bindiga sun sace ta a hanyar dawowa daga asibiti a jihar Neja, inda ta haife jariranta biyu a hannunsu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa. Daga cikin 'yan ta'addan da aka kashe akwai kwamandansu Munzur Ya Audu.
A wannan rahoton, za ku ji Shugaban kasa, Bola Ahmed ya fadi hanyar da za a bi wajen magance matsalar ta’addanci da ayyukan miyagun mutane a nahiyar Afrika.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari