Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar korar wasu mayakan ISWAP da su ka yi yunkurin kai hari wani ofishin 'yan sanda da ke Malari a jihar Borno.
Jami'an tsaron Najeriya sun samu nasarar kashe dan bindiga mai suna Dogo Sale da ya shahara da kashe jami'an tsaro da garkuwa da mutane a Arewacin Najeriya
Rabaran Matthew Kukah ya ce mutane 12,000 sun mutu a Arewa maso Yamma cikin shekaru 10, sakamakon hare-haren 'yan ta'adda. AAn kawo hanyoyin dakile rikicin.
Wasu mayakan Boko Haram tsagin Sadiku sun kai farmaki a kan masu hakar zinariya a jihar Neja, wanda ya yi sanadin rasuwar mutum 11, yayin da wasu ke gadon asibiti.
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta shiga dimuwa bayan wasu da ake zargin 'yan fashi ne sun sace babban jamu'inta, Modestus Ojiebe a babban birnin tarayya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya yi gargadin cewa gwamnatinsa ba za ta zuba idanu wasu tsirarun 'yan siyasa suna kokarin jefa rayuwar jama'a a masifa ba.
Tsagerun 'yan bindiga sun hallaka mutane akalla 17 a wasu hare-hare da suka kai ƙauyuka biyar, a yankin ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Kastina.
‘Yan bindiga sun kashe manoma 9 a yankin Karaga, inda suka sace mutane 6 a Farin-Doki, tare da kwashe shanu. Halin tsaro a Neja na kara tabarbarewa.
Rahoto ya tabbatar da nasarar sojijin Najeriya, bayan sun fatattaki tawagar kasurgurmin dan ta'adda, Kachallah Hassan Nabamamu da ya hana jama'ar Zamfara sakat.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari