Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi aman wuta ta sama da kasa a kan mayakan ISWAP da suka buya a wani sansaninsu dake dajin Sambisa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Katsina ta yi karin bayani kan 'ganawa' da aka yi da 'yan bindiga da zummar wanzar da zaman lafiya a jihar.
Wasu ƴan bindiga sun kai farmaki kauyen Marmara da ke ƙaramar hukumar Malumfashi a jihar Katsina, sun halaka dakarun CWC guda hudu da manoma masu yawa.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta tabbatar da aniyar tattaunawa da yan bindiga da suka addabi al'umma domin kawo zaman lafiya.
A wannan labarin, za a ji cewa bayan ya sha suka daga 'yan adawa, shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa zai ziyarci mutabeb Binuwai a ranar Laraba.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa, Kayode Egbetokun, ya isa jihar Benuwai, ya tura dakaru na musamman domin daƙile hare-haren da makiyaya ke kai wa.
Sanata Rabiu Kwankwaso, Sheikh Isa Ali Pantami da Abubakar Bukola Saraki sun yi tir da kashe mutane sama da 200 a jihar Benue. Sun bukaci a dauki mataki.
A labarin nan, za a ji yadda Jama'atul Nasril Islam ta bayyana cewa lokaci ya yi da rundunar tsaron kasar nan za ya dauki matakin kare afkuwar rikici.
Za a ji majalisar dokoki za ta duba yiwuwar samar da tsaro a Najeriya ta hanyar duba wasu daga cikin dokokin ƙasa, daga ciki har da batun yan sandan jihohi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari