Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kasar Amurka ta bayyana cewa kasarta ta na taimakawa Najeriya da sauran kasashen da suke da bukatar hakan, duk da zargin da ake yi a kan USAID na hannu a Boko Haram.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun yi kwantan bauna, inda suka yi nasarar hallaka gwarazan jami'ai sun kai guda shida.
Jami'an tsaro sun tabbatar da gani kasurgurmin ɗan ta'addan da ya hana mazauna Arewa maso Yamma samar wajen garkuwa da mutane da kashe wasu da dama.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta na cigaba da karbar yan jam'iyyar adawa, yayin da ɗan majalisar Jigawa daga jam'iyyar NNPP ya sauya zuwa sheka a ranar Alhamis.
Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills Jr ya barranta hukumar taimakawa kasashe ta USAID da masaniya a kan wasu ayyukan ta'addancin Boko Haram.
Kwamandan sojin Amurka a Afrika, Janar James Hecker ya ce za su dawo kai farmaki kan Boko Haram da saurann 'yan ta'adda a Afrika domin samar da tsaro.
Rundunar 'yan sandan Zamfara ta tabbatar da cewa wani abin fashewa ya jawo gobara a wata kasuwa dake jihar, har ta yi sanadiyyar konewar mutane da dama.
Bayan dan majalisar Amurka ya zargi Hukumar USAID ta tallafawa Boko Haram, Majalisar Dattawa ta kira Nuhu Ribadu da hukumomin DSS da NIA da kuma DIA.
Wani matashi ya sassara abokinsa da adda yayin da ya gayyace shi gida cin abinci. Matashin ya sara shi a kayi da jikinsa. Yan sanda sun kama matashin a Abuja.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari