Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda wasu bata gari suka kashe wani jami'in sojin ruwa a lokacin da yake kokarin gyara tayar motarsa a Kawo dake jihar Kano.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki kan wani sansanin sojojin Najeriya da ke garin Buratai a jihar Borno.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia ya zargi wasu da ya kira ƴan siyasa a Majalisar Tarayya da Abuje da taimakawa miyagu don cimma wani burinsu na kai da kai.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Lormem Alia ya bayyana cewa jihar Benuwai kewaye take da kungiyoyin ƴan bindiga, waɗanda suka hana jama'a zaman lafiya.
Wani sanannen ɗattijon kasa daga Arewa, Alhaji Dabo Sambo ya bayyana cewa ba abin da ya fi ci wa ƴan Najeriya tuwo a kwarya kamar matsalar tsaro, ya gargaɗi Tinubu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga 'yan Najeriya da su dage kan yin addu'o'i game da matsalolin tsaro da sauransu a Najeriya.
Za a ji yadda jami'an tsaron farin kaya na DSS sun yi aikin hadin gwiwa da rundunar sojin Najeriya a kan yan ta'addan da Dogo Gide ya gayyato daga Zamfara zuwa Neja.
Laftanar Janar Oluyede, shugaban sojojin kasan Najeriya, ya koma Benue bayan kisan sama da mutum 300. An ce zai jagoranci dakarun da za su dawo da doka da oda.
Bidiyon Sheikh Yabo dauke da bindiga yayin da yake wa’azi a Sokoto ya tayar da kura, inda wasu ke goyon bayansa, yayin da wasu kuma ke ganin rashin dacewar hakan.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari