Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya yi ikirarin cewa nan da ƙasa da wata guda farashin dala zai faɗo ƙasa warware ya koma ƙarƙashin Naira a Najeriya.
Asusun kasafin kudin Najeriya (FAAC) ya raba wa gwamnatin tarayya, jihohi 36 da kananan hukumomin ƙasar naira tiriliyan 1.149 a watan Janairun 2024.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya fito ya musanta batun cewa gwamnonin jihohi 36 na kasar nan sun samu karin kudade har N30bn daga gwamnatin tarayya.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya ambaci asalin matsalar da ake ciki a mulkin Bola Tinubu, ya ce dole kowa sai ya taka rawar gani a kasar.
Primate Elijah Ayodele ya yi kira ga gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu da ta mayar da mabuyar 'yan ta'addan Boko Haram su zama gonaki don karfafa tsaro da abinci.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Akpabio, ya yi zargin cewa duk wannan zanga-zangar da mutane ke yi kan tsadar rayuwa makirci ne da wasu suka shirya.
Mambobin majalisar dattawan Najeriya sun fara muhawara mai dumi kan kuɗin N29tr da gwamnatin tarayya ta karɓa daga CBN kuma ta laƙume, za a yi bincike.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa za ta kayyade farashin abinci a kasar saboda hauhawan farashin kaya a kasar, musamman ma kayan abinci da sauransu.
Sanata Sani Musa ya soki afuwar da aka yi wa manyan wajen biyan haraji. A shekaru biyar da suka wuce, kusan N17tr aka rasa a kasar nan a dalilin afuwar haraji.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari