Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu masana’antar kera motoci ta Najeriya ta shirya ta fara aiki gadan-gadan, kuma za a fara fitar da ababen hawan daga watan Disamba.
Gwamnatin tarayya ta buƙaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello ya mika kansa ga bincike, ta ce EFCC tana da karfin ikon gayyatar kowane ɗan Najeriya.
Shugaban ƴan canji, Aminu Gwadabe ya bayyana cewa a halin yanzu BDCs sun fara sayen Dalar Amurka kan N980 kuma sayat wa kwastomomi kan N1040 a Najeriya.
Tsohon hadimin shugaban ƙasa a gwamatin Muhammadu Buhari, Bashir Hamad Ahmad, ya faranta ran ƴan Najeriya yayin da ya rahoto farashin Dala ya karye.
Rahotanni sun tattabar da cewa ragowar daliban da aka yi garkuwa da su a jami'ar tarayya ta Gusau sun samu 'yanci bayan shafe watanni a hannun masu garkuwa da mutane
Duk da wahalar da ake ciki a kasa, tsohon gwamna jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya ce babbar matsalar Najeriya ita ce rashin shugabanci na gari.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta bukaci kasashen Iran da Isra'ila da su zauna lafiya a tsakaninsu.
Hukumar FIRS ta ce ta samu kudin shigar da ba a taba gani a Najeriya ta babin kudin shiga. An tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 12.3 ta haraji a 2023.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna kwarin guiwar cewa ƴan Najeriya za su kubuta daga kangin wahala da tsadar rayuwa daga nan zuwa Disamba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari