Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar kula da kare hakkin masu amfani da kayayyaki ta kasa (FCCPC) ta sake bude kantin siyayya na Sahad da ta rufe a yankin Garki, babban birnin Abuja.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce kantin Sahad da aka rufe na daya daga cikin kantuna mafi saukin kaya a babban birnin Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki gwamnoni jihohi su kashe kuɗaɗen da suke samu ta hanyar biyan ma'aikata hakkinsu amma kada su kashe al'umma.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinibu, ya sa labule ga gwamnonin jihohin Najeriya kan batun tsadar rayuwa da kuma harkokin tsaro da ke ƙara taɓarɓarewa a sassan ƙasa.
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni sun fara yunƙurin kafa rundunar ƴan sandan jihohi da nufin magance duk wata matsala ta tsaro a ƙasar nan.
Majalisar dattijai ta tabbatar da nadin Adama Oluwole Oladapo a matsayin babban darakta na hukumar kula da ayyukan samar da iskar gas ta Najeriya (NMDGIFB).
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu za ta raba kayan hatsi kyauta ga talakawan Najeriya, Abubakar Kyari, ministan noma da tsaron abinci ya bayyana.
Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawa ta amince da naɗin Dakta Kelechi Ohiri, a matsayin darakta janar na hukumar inshorar lafiya ta ƙasa NHIA.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari