Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta amince da karin kudin wutan lantarki ga kwastomomin da ke karkashin rukunin Band A, ba zai shafi talaka ba.
Ministan harkokin cikin gida, Tunjo-Ojo, ya sanar da cewa za a ƙarƙare ɗaukar sababbin ma'aikatan da aka fara a hukumar kwana-kwana a watan Afrilu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa 'yan Najeriya bisa hakuri da juriyar da suka kan gwamnatinsa a 'yan watanni shida da ta shafe kan mulki.
Gwamnatin tarayya karƙashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta ba ɗa N90bn domin ragewa ƴan Najeriya kuɗin kujerar hajjin bana 2024 in ji majiya.
Wasu gwamnonin jihohi sun ba da tallafin kudi ga alhazai domin taimaka musu wajen cikata kudaden aikin hajjin su biyo bayan karin kudin da NAHCON ta yi.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekaru 72 a duniya inda ya masa addu'ar samun tsawon rai da lafiya.
Kamfanin mai na ƙasa (NNPCL) ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu ragi a farashin man fetur da dizal a gidajen man kamfanin da na yan kasuwa a Najeriya.
Wasu sakonni da aka yada a shafukan sada zumunta sun yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na bayar da tallafin N30,000. An gano gaskiya.
Yan canji sun musanta rahoton cewa Dala ta karye har an fara sayar da ita a kan N1000 kan kowace Dala ɗaya a kasuwa, sun ce a yanzu dai ta dawo N1,300.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari