Gwamnatin tarayyar Najeriya
Reno Omokri ya bayyana yadda aka hana Muammar Gaddafi shigo da makamai Najeriya sau biyu karkashin mulkin Obasanjo, tare da rakiyar sojojinsa mata.
Gwamnatin tarayya ta amince kamfanonin sadarwa su yi ƙarin kudin kiran waya, sako da sayen data amma ba zai kai kaso 100% ba in ji ministan sadarwa, Bosun Tijani.
Ministan sadarwa na Najeriya, Bosun Tijani ya shiga taro da wakilan kamfanonin sadarwa da ke aiki a kasar nan kan bukatarsu na kara kudin kira da data.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa NNPCL, Malam Mele Kyari ya bayyana yadda ya sha fama da kalubale a rayuwarsa tun daga almajiranci har matsayin da ya taka.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya ƙara bayani kan kudirin harajin da ake ta cece kuce a jansa, ya ce Legas za ta fi asara.
Farfesa Banji Akintoye ya ce Yarbawa miliyan 60 suna goyon bayan neman ƙasar Yarbawa cikin lumana, bisa hakkin cin gashin kai na dokar Majalisar Dinkin Duniya.
Hukumar EFCC ta ce duk wanda ya taka doka za ta taka shi, ta sanar da korar jami'anta 27 daga aiki bayan samunsu da laifin cin hanci da rashin ɗa'a.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta kafa cibiyoyin kere-kere, tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi, da fara shirin kiwon dabbobi don bunkasa tattalin arziki da rage rikici.
Sarakunan gargajiya daga Kudancin Najeriya sun yi kira ga gwamnati ta magance matsalolin tattalin arziki, sun kuma yi hasashen kyakkyawar makoma ga Najeriya a 2025.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari