Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa (NARD) ta sanar da janye yajin aikin da take yi a faɗin ƙasar nan kan buƙatun da take neman gwamnatin tarayya ta biya musu.
Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.
Watakila Nasir El-Rufai ba zai shiga cikin ministocin da Bola Tinubu zai yi aiki da su ba, ya fadawa shugaban kasa bai sha’awar kujera, abin ya fita daga ran sa
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a jihar Legas ta sanya ranar 15 ga watan Agusta domin sauraron ƙararrakin da gwamnatin tarayya da Emefiele suka shigar.
Ministoci biyar kacal za a nada daga Kudu maso gabas, alhali an warewa sauran yankuna kujeru da-dama. ‘Yan Majalisa su na so a kara yawan Ministoci zuwa 50.
Abdulaziz Abdulaziz ya ce Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu tayi wa mutanen Arewa riga da wando, shugaban kasa ya warewa yankinsa tulin mukamai daga Mayu zuwa yanzu.
Shugaban Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa lokaci ya yi da Najeriya za ta dena yawan ciwo bashi daga kasashen waje domin gudanar da harkoki.
Shugaban Kungiyar Kwadago, NLC, Joe Ajaero ya ce Shugaba Tinubu ya fada musu a gida mai dakuna biyu ya ke kwana don rage yawan kashe kudade na gwamnatinsa.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta bayyana sharuddan da dole ne sai an cika su kafin Gwamnatin Tarayya ta ba da damar buɗe iyakokin Najeriya. Hukumar ta ce.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari