Gwamnatin tarayyar Najeriya
Yanzu nan Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya karanto karin Ministocin da ake sa ran za a nada. Tsofaffin Gwamnoni sun shiga ragowar Ministocin.
Gwamnatin tarayya karkashin shugabancin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zata agaza wa masu kanana da matsakaitan sana'o'i a Najeriya domin inganta kasuwancin su.
Mak bai wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, shawara kan harkokin tsaron kasa, Malam Nuhu Ribaɗu ya gana da gwamnonin kudu maso gabas a Abuja ranar Litinin.
An binciko yarejeniyar Bola Tinubu da Nasir El-Rufai shekara 1 kafin nada Ministoci. Wasu sun taso Nasir El-Rufai a gaba saboda za a ba shi Minista a Najeriya.
An birne maganar nadin Ministoci, hasashe ya nuna mana mukaman da Nasir El-Rufai, Ahmad Dangiwa Umar, Lateef Fagbemi (SAN) za su rike idan har an tantance su.
Za a fitar da sunayen karin mutane fiye da 10 da za su samu kujerar Ministoci, sannan shugaban kasa ya yi niyyar rarraba ma’aikatu ko ya yi masu garambawul.
Rahoton da ya iso mana na nuni da cewa Shugaba Tinubu ya shiga wata ganawa ta sirri da shugabannin matasan jam'iyyar APC a gidan gwamnati da ke Abuja. Hakan.
Dave Umahi, tsohon gwamɓan jihar Ebonyi kuma ɗaya daga cikin waɗanda Tinubu ya aika sunayensu zuwa majalisar dattawa, ya fara shirin sauka daga mukamin Sanata.
Bayan tura jerin sunayen ministoci zuwa majalisar dattawan Najeriya, an gano sunaƴen jihohin asali na kowane ɗaya daga cikin mutane 28 da Bola Tinubu ya nada.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari