Gwamnatin Najeriya
Tsohon gwamnan Ekiti, Kayde Fayemi ya bayyana cewa shugabannin kasar nan sun gaza sauke nauyin al'umma da ya rataya a wuyansu, kuma dole a gyara.
A tsawon shekaru, tallafin Amurka ga Najeriya ya fi karkata kan muhimman fannoni kamar lafiya, tsaro, da ci gaban tattalin arziki don magance kalubalen gaggawa
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU), ta bayyana rashin jin dadin yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi shiru a kan bukatun da ta bijiro da su.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi muhimman ayyuka daga shiga shekarar 2025. A watan Janairu kadai Bola Tinubu ya yi wasu muhimman ayyuka guda 6 a Najeriya.
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Abba Hikima ya ce matukar gwamnati ba ta dauki matakin da ya dace ba, za su jagoranci neman hakkin mazauna Rimin Zakara.
Rundunar 'yan sanda ta kama bakin haure 165 da suka shigo Najeriya daga kasashen waje domin damfara a Najeriya. An kama mutanen a Kebbi kan barazanar tsaro.
Gwamnatin tarayya za ta kashe akalla Naira bikiyan uku domin duba lafiyar gadojin sama da ke jihar Legas domin gano halin da su ke ciki da zummar adana su.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ba a fahimce ta ba ne a kan kalamanta na kwanan nan da ke cewa za a kara kudin hasken wuta ga 'yan Najeriya.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta gargadi jama'a a kan sabuwar alewa da aka sarrafa da tabar wiwi, kuma ana sayar da ita ga matasa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari