Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta yi yi kira ga gwamnan Bauchi ya jaye kalaman da ya yi kan Bola Tinubu a kan kudirin haraji. Tinubu ya yi wa gwamnan Bauchi wankin babban bargo.
Shugaban sojin Nijar, Tchiani ya sha raddi daga kasar Côte d’Ivoire da wasu masana kan zargin Najeriya da hada kai da Faransa wajen cutar da kasarsa a kan tsaro.
Kungiyar manyan malaman jami'o'i ta na dab da shiga sabon yajin aiki matukar gwamntin tarayya ta ki duba bukatun da aka dade ana neman a magance su.
NAFDAC ta lalata kayan Naira biliyan 120, ta gargadi jama’a kan amfani da abinci da magunguna marasa rajista, ta kuma rufe shaguna 150 saboda jabun kayayyaki.
Tun daga rugujewar tushen wutar lantarki na kasa har zuwa rikicin sarautar birnin Kano, Legit.ng Hausa ta yi tsokaci ne kan abubuwa 10 da suka mamaye shekarar 2024.
Bayan zargin Najeriya da neman kawo masa cikas a mulkinsa, Shugaban Nijar, Abdourahmane Tchiani, ya fuskanci suka daga ‘yan ƙasarsa kan zargin da ya yi.
Gwamnatin jihar Bauchi ta nada sababbin shugabanni, ciki har da Sakataren gwamnati da babban sakataren gwamna Bala Mohammed, inda za a rantsar da su a yau.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce ya kamata shugaba Bola Ahmed Tinubu ya saurari al'umma kan kudirin haraji yana mai cewa ba a mulkin soja ake ba.
Najeriya ta karyata zarge-zargen da jamhuriyyar Nijar ta yi na cewa ta na da hannu wajen shigo da 'yan ta'adda bayan ta ba Faransa damar shigo da sojoji kasar.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari