Jos
Al'ummar da ke zaune a karamar hukumar Mangu da ke jihar Filato sun zargi jami'an tsaron jihar na 'Operation Rainbow' da aikata laifukan kisan kai da kona gidaje.
Gwamnatin jihar Plateau ta sanya dokar hana fita har na tsawon awanni 24 a karamar hukumar Mangu yayin da matsalar tsaro a yankin ke kara kamari.
‘Yan sanda dauke da makamai, a ranar Talata, sun harba barkonon tsohuwa ga ‘yan majalisar dokokin jihar Filato su 16 da kotun daukaka kara ta kora.
Dan Majalisar jihar Plateau, Hon. Adamu Aliyu ya bankado yadda ake korar Hausawa a yayin tantance masu neman aikin dan sanda a karamar hukumar Jos ta Arewa.
Wasu gungun mata da suka fito zanga-zangar adawa sa kama waɗanda ake zargi da kashe-kashe a Bokkos, sun banka wa gidan hakimin garin wuta yau Jumu'a.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya kai ziyara jihar Filato domin duba waɗanda hare-haren jajibirin ranar kirsimeti ya taɓa a jihar Filato.
Daruruwan Musulmai ne su ka fito don yin addu'a ta musamman ga Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau yayin da ake shirin yake hukuncin zabe a jihar.
Wani mutum dan jihar Yobe, ya fara wani tattaki akan keke daga Damaturu zuwa jihar Delta don ganawa da Gwamna Sheriff Oborevwori, zai yi tafiyar kilo mita 1,200.
Kotun yanki a Jos da ke jihar Plateau ta daure matashi mai suna Jemilu Bala watanni shida a gidan gyaran hali kan zargin satar Maggi da kuma sabulu.
Jos
Samu kari