Kashim Shettima
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni daga Abuja sun ce Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara tayin kujerar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Musa Kwankwaso.
Manyan Najeriya kamar Olusegun Obasanjo, Yakubu Gowon, Kwankwaso, Atiku, El-Rufa'i Kashim Shettima sun halarci taron taya Adamu Mu'azu murnar cika shekara 70
Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko, ya fito ya nesanta kansa daga batun neman kujerar mataimakin shugaban kasa a 2027.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027, ana zargin cewa APC na kokarin cire Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima daga tikitin 2027, saboda rikice-rikicen siyasa.
Fadar shugaban kasa ta musa cewa Bola Tinubu na da dabi'ar sauya mataimaka saboda ya yi aiki da mataimaka 3 a gwamnan Legas. An ce ba za a sauya Shettima ba.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce sai bayan zaben shugaban kasa a 2026 Bola Tinubu zai sanar da mataimakinsa kan Kashim Shettima.
Yayin da rigimar siyasa da kunno kai kan takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaben Muslim/Muslim a 2027.
Jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa ta fito ta nesanta kanra daga batun cewa ta marawa Nuhu Ribadu baya don neman wani mukamin siyasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP ta ce tana jin dadi kan rikicin da ya bulla a APC bayan taron Arewa maso Gabas a jihar Gombe. An kai farmaki wa Ganduje kan takarar Shettima.
Kashim Shettima
Samu kari