Zaben Shugaban kasan Najeriya
Yan kwanaki 17 kafin babban zaben kasa na 25 ga watan Fabrairu, shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, Mahmood ya ce za a yi zabe kamar yadda aka tsara.
Tsohon shugaban hukumar INEC ya bayyan akadan daga abubuwan da ka iya zama barazana a zaben bana, ya ce 'yan siyasa ne babbar barazanar da za a samu a bana.
Wani babban jigo labour Party, Ibrahim Abdulkareem, ya yi hasashen cewa Peter Obi zai samu tulin kuri'u daga arewacin Najeriya watakila fiye da kudu a zabe.
A yanzu haka, shugaban hukumar zabe (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, na cikin ganawa da majalisar zartaswa karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Gabannin babban zaben da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, babban jigon APC kuma tsohon kwamishina a jihar Ondo, Fasto Olusegun Aiyerin ya sauya sheka.
Dan takarar shugaban kasa a PDP ya bayyana yadda 'yan APC ke shirin kawo hanyar cutar da siyasarsa yayin da zaben 2023 ke kara gabatowa. Ya fadi dalilansa.
Za a ji Jam’iyyar APC ta rasa wasu daga cikin Shugabannin mazabun ta a jihar Delta. Tsofaffin shugabannin za su marawa Atiku Abubakar da Sheriff Oborevwori baya
Magoya bayan jam'iyyar LP, a jihar Yobe ba su ji dadi ba sakamakon jira da suka yi don tarbar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa da Baba-Ahmed amma basu zo ba
Isaac Fayose ya ce Gwamna Nyesom Wike yana yi wa Bola Tinubu aiki a Ribas, ‘Danuwan fitaccen ‘dan siyasar ya fadawa magoya bayan Peter Obi lakanin cin zabe.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari