Zaben Shugaban kasan Najeriya
Atiku Abubakar ya zo ya yi kamfe a Benuwai amma Gwamna Ortom da Kwamishinoninsa ba su je ba amma an hangi David Mark, Gabriel Suswam, Orker Jev, Abba Moro.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, LP, ya bukaci yan Najeriya su karbi kudi idan APC da PDP sun basu amma duk da hakan zabi jam'iyyar LP
APC ta Dakatar da shiga Oyo kamfe saboda rikicin karancin Naira. Olawale Sadare ya ce Bola Tinubu ba zai shigo Ibadan ba, ya ce halin da ake ciki ya jawo hakan.
Festus Keyamo ya ce abin da Naja’atu Mohammed ta fada a game da Bola Tinubu ba gaskiya ba ne bayan ta fito tana cewa ‘dan takaran bai da cikakken koshin lafiya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana zuwa jamhuriyar Nijar don kawai ya tallata aniyarsa ta gaje Buhari a zaben bana.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin kawo sauyi a cikin watanni shidansa na farko a ofis. ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP zai kawo dokar da za ta canza fasalin kasa.
Wata kungiyar goyon bayan dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar ta roki yan Najeriya da su zabi Wazirin Adamawa domin ceto kasar daga durkushewa.
Shugaba Buhari ya bayyanawa yan Najeriya cewa yana son Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya gaje shi yayin kamfen a Nasarawa
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta sake fitar da bayanai dangane da irin yan takarar da ta ke shawartar yan Najeriya su kada wa kuri'a a babban zaben 2023.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari