Zaben Shugaban kasan Najeriya
Labari ya zo mana cewa Jam'iyyun NNPP da APC sun tsaida ranar daya domin kammala yakin neman zabe. Kwankwaso zai rufe kamfe a gida kamar yadda kowa yake yi.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana yadda ta tanadi komai na zaben bana, musamman a jihar Gombe da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, yankin Atiku.
Sufeta janar na yansandan Najeriya, IGP Usman Baba ya bada umurnin takaita zirga-zirgan ababen hawa a tituna da ruwa da sauran nau'ika a ranar Asabar don zabe.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya roki masu neman zama shugaban kasa, gwamna, da sauran mukaman siyasa su amince da duk abinda INEC ta sanar bayan zaɓe .
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Majalisar tsaro a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu, ta bayar da umurnin gudanar da babban zaben shugaban kasa da na yan majalisa a ranar Asabar mai zuwa.
Yan kwanaki kafin zabe, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu.
Kwanaki uku kafin zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya wanda za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, hukumar zabe ta kasa ta fara rabon kayan aikin zaben.
Tsohon Shugaban Amurka, Barack Obama ya yi jawabi kai-tsaye ga ‘Yan Najeriya a kan zabe. Obama ya ce dama ta samu da mutane za su zabi wadanda suke so a 2023.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari