Zaben Shugaban kasan Najeriya
Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu ya ci zubuka a kananan hukumomi 21 cikin 27 a Jigawa.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri'u mafi yawa wajen lashe zabe a jihar Ondo.Ya yi kasa-kasa da sauran abokan hamayyarsa.
Jami'an hukumar ƴan sanda, a jihar Cross Rivers, sun yi samu nasarar cafke wani lakcara ɗauke da na'urorin tantance masu kaɗa ƙuri'a wato BVAS goma sha bakwai.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bada umurnin haramta duk wani nau'in zanga-zanga a jiharsa. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida da tsaro ya sanar.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Katsina. Atiku ya samu ƙuri'u fiye da Tinubu na APC a jihar.
Atiku Abubakar ya samu kuri'un da za su taimaka masa a zaben Shugaban kasa. Dan takaran PDP ya lallasa jam’iyyar APC mai-ci a duka kananan hukumomin da ke Gombe
Babban jami’in da ke tattara zaben jihar Delta bai gamsu da sakamakon zaben Ika ta Arewa maso gabas ba. 30, 105 aka tantance, amma mutum 31, 681 suka yi zabe
Mahara da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne a jihar Ogun, Michael Yomi Agboola, wani dan gani kashe nin Tinubu, sun yi wa mahaifiyarsa duk sun kona motarsa
Labarin da ke shigo mana ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na Labour ne ya lashe zabe a karamar hukumar Suleja ta jihar Neja a Arewarmu ta Tsakiya.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari