Zaben Najeriya
Sanata Suleiman Hunkuyi, a jiya ya zama dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) bayan samun kuri'un daligets guda 732, rahoton Leaders
'Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce wa jam'iyya mai mulki dubunta zai cika a 2023.
Tsohon dan majalisar ya bayyana janyewarsa ne a wata ganawa da ya yi da manema labarai a Abuja ranar Litinin nan yayin da ake ci gaba da jin batutuwan jam'iyya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin din nan ya bayyana cewa ba shi da wani wanda ya zaba ya gaje shi a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da za a yi
Kamar yadda majiyar ciki ta ce, amfani da kalmar 'cigaba' da shugaban kasan yayi ya nuna cewa hankalinsa ya fi karkata ga mataimakin sa, Farfesa Yemi Osinbajo.
Jam'iyyar PRP mai alamar makulli ta bi sahun PDP, SDP da APGA, ta kammala zaɓen fidda gwani na kujera lamba ɗaya, Kola Abiola, shi ne Allah ya ba nasara a zaɓe
Kafin zuwan zaben 2023, 'dan takarar shugabancin kasa kuma gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello,a ranar Lahadi ya ce shi ne muryar matasa da mata na kasar nan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a daren Lahadi, ya karba bakuncin wasu daga cikin mambobin jam'iyyar APC na kasa inda suka ci abincin dare a dakin taron Banquet.
Babban daraktan kungiyar kamfen na Tinubu, Kashim Shettima ya ba wa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan hakuri.
Zaben Najeriya
Samu kari