Zaben Najeriya
Bidiyon tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha yayin da ya ke karanto ayar Qur'ani yayin bayyana burinsa na tsayawa takarar shugabancin kasa ya bayyana.
Gabanin zaben gwamnan Jihar Ekiti ta ranar 18 ga watan Yuni, tsohon Gwamna Segun Oni, kuma wanda ya zo na biyu a zaben cikin gida da aka kammala a baya-bayan na
Abdulmumin Jibrin, Shugaban Kungiyar masu goyon bayan Tinubu, jiya ya ce jigon jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu yanzu haka ya samu goyon bayan gwamnoni 14 na
Kwamitin rikon kwarya na jam'iyya mai mulki, Mai mala Buni, ya sanarda hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, kan hukuncinsu na yin gangamin zaben shugabannin ta.
Chris Ngige, ministan kwadago ya ce yana tattaunawa da shugabannin siyasa kuma zai ayyana aniyarsa a kan zaben shugaban kasa na 2023 a lokacin da ya kamata.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa yankin arewacin kasar ne ya kamata ya sake samar da magajin shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2023.
Gwamnan Jihar Filato, Simon Lalong ya bukaci ‘yan Najeriya su zabi shugabanni masu tsoron Allah da girmama jama’a don su wakilce su a ofisoshin gwamnati, The Gu
Matasan arewa karkashin kungiyar Arewa Youth Assembly, sun yi kira ga fitattun yan kasuwa a kasar su fito su ceci kasar ta hanyar yin takarar shugabancin kasa a
Wata kungiya ta bawa Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo wa'adin kwana 30 ya bayyana niyarsa na fitowa takarar shugaban kasa a babban zaben 2023.
Zaben Najeriya
Samu kari