Zaben Najeriya
Shugaban yan asalin ƙasa Najeriya dake zaune a kasar Japan, Chief Nnaji, ya tabbatar da zai tdaya takarar kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Majalisar Najeriya ta sake yin garambawul ga dokar zabe na kasar inda ta amince da tsari guda uku da jam'iyyu za su iya amfani da shi don fitar da yan takararsu
Janar Abubakar Abdulsalami (mai ritaya) ya ce musanta cewa shi ne ya shawarci tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya shiga siyasa bayan sako shi daga gidan yari...
Kwamitin shugabannin jam'iyya, NEC, na Social Democratic Party (SDP) ta dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Olu Ogunloye, da sakataren jam'iyyar, Shehu Gabam
Jigo a jam’iyyar PDP a Jihar Ogun, Segun Showunmi a ranar Juma’a ya kalubalanci tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Dr Bukola Saraki da gwamnan Jihar Sokoto, Ami
Dr Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun Kungiyar Dattawan Arewa ya ce Najeriya bata bukatar shugaban kasa na kabilanci. Da ya ke jawabi wurin taron tattaumawa
Mai tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Orji Uzor Kalu, ya ce duk da a shirye ya ke da ya yi kamfen kuma zai iya shugabantar kasar nan, amma bai matse ya ke ba a ya
Jigon APC na kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tunubu ya bayyana cewa katin zabe da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta rabawa mutane sun tashi aiki don sun lalace.
Fadar Shugaban Kasa ta ce manyan mutane masu aikata rashawa ne ba su son a sake samun 'wani Buhari' a Najeriya saboda wata manufarsu na gina kansu. Mai magana d
Zaben Najeriya
Samu kari