Zaben Najeriya
Wani mamban kwamitin tantancewa na jam'iyyar APC ya yi karin haske dangane da batun jam'iyyar ta dakatar da wasu 'yan takarar shugaban kasa cikin mutane 23.
Wasu 'yan a mutun tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a ranar Juma’a sun yiwa hedikwatar jam’iyyar APC kawanya, inda suka bukaci a dauke shi a tikin 2023.
Kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya kori mutane 10 da za su fafata a zaben fidda gwani da za a yi a mako mai zuwa idan Allah ya ka
Jagoran jam'iyyar APC na kasa, Sanata Bola Tinubu, a ranar Alhamis ya ce shine ya cancanci ya gaji Shugaba Muhammadu Buhari saboda idan aka yi la'akari da abubu
Shugaban Kungiyar Kamfen Din Shugaban Kasa na Peter Obi, Doyin Okupe ya ce jam'iyyun APC da PDP sun gama tashensu kuma masu zabe ba za su sake kula su ba. Okupe
Gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki sun fara neman hanyar tsayar da dan takarar shugaban kasa na bai daya bayan umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 202
Ɗan tsohon gwamnan jihar Kwara, Hakeem Lawal, ya sake samun nasara a karo na biya ya lasge zaben fitar da ɗan takarat gwamnan Kwara a babban zaɓen 2023 dake taf
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya aika wasika mai zafi ga deliget-deliget na jam’iyyar APC da su yi la’akari da tarihin ‘yan takara da kuma bayanai ka
Sanata Ebenezer Ikeyina, a ranar Talata ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) kamar yadda Vanguard ta rahoto. Shugaban Kw
Zaben Najeriya
Samu kari