Zaben Najeriya
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce shi da niyyar neman wata kujera a babban zaben 2023 amma zai iya canja ra'ayinsa idan Shugaba Muhammadu Buhari ya buka
Majalisar dattawan Najeriya ta zauna a yau dinnan, ta yi watsi da bukatar da shugaba Buhari ya mika majalisa domin gyara dokar zabe ta 2022. An bayyana dalilin.
Jam'iyyar APC ta fitar da jerin jadawalin inda ta mika kujerun shugabancin jam'iyya a matakin shiyyoyi na jam'iyyar ta APC. Mun kawo muku jerin shiyyoyi da kuje
Gabannin babban zaben 2023, akwai wasu jihohi biyar da ke da rumfunan zabe masu yawa a Najeriya. Wadannan jihohi sune: Lagas, Rivers, Filato, Kano da Kaduna.
Majalisar dattawan Najeriya ta magantun kan bukatar a ba 'yan fursuna damar kada kuri'a a zaben 2023 mai zuwa. Majalisar ta bayyana dalilai da tsarin mulki.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya ce akwai ‘yan takarar shugaban kasa a zaben 2023 da suka cancanci zaman gidan yari da hukumar yaki da rashawa, EF
Mai martaba sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir, ya nuna goyon bayansa ga takarar Sanata Ahmed Bola Tinubu na shugabancin kasa.Ya bayyana hakan ne yayin d
Ministan kwadago da ayyuka, Chris Ngige ya bayyana shirin sa na tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2023 a ranar Alhamis, Channels TV ta ruwaito. Ya bayyan
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, na kasa, Dr Iyorchia Ayu, a ranar Alhamis ya ce jam'iyyarsu ne ta lashe zaben shugaban kasa ta shekarar 2019.
Zaben Najeriya
Samu kari