Zaben Najeriya
Ya ce duk da cewa bai kashe wa deliget ko kwabo ba kafin zaben fidda gwanin, amma ya yi mamakin yadda ya kayar da ‘yan takarar da ke raba kudi ga su deliget din
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Democratic Party kuma shugaban Roots TV, Dumebi Kachukwu, a ranar Laraba ya bayyana cewa matarsa ta roke shi ya b
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta yi watsi da rade-radin da ake yi cewa kwamitinta ya zabi gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya zama dan takarar mataimakin shugab
Shugaban Cocin 'Grace of God Mission International', Bishop Paul Nwachukwu, ya ce kirista ba za su amince da musulmi su zama shugaban kasa da mataimaki ba a zab
Shugaban majalisar dattawaa, Ahmad Lawan, ya jajanta wa abokan aikinsa da suka kasa samun tikitin takara a karkashin jam'iyyun su a zabuksn 2023 masu zuwa.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC sunyi kira ga shugabancin jam'iyyar da Kungiyar Progressive Governors da su tsaya neman mataimakin 'dan takarar shugaban kasa.
An samu tashin hankali da rudani a Ado-Ekiti, babban birnin jihar Ekiti a ranar Lahadin da ta gabata saboda fargabar ramuwar gayya biyo bayan kisan da aka yi wa
Shugaban majalisar dattawan, Ahmad Lawan, na neman yn biyu babu yayin da 'dan takarar kujerar da ya ke kai na APC a Yobe, Bashir Machina, ya ki janye masa.
Wani bidiyo da ya yadu a kafafen sada zumunta ya nuna inda wani limamin cocin Katolika ya nemi mambobinsa da ba su da katin zabe da su koma gida daga cocin.
Zaben Najeriya
Samu kari