Zaben Najeriya
Jam'iyyar APC, a ranar Alhamis, a Jihar Zamfara, ta sanar da mika takardar kudi 'cheque' na Naira miliyan 50 domin siya wa Gwamna Bello Matawalle fom din sake t
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya sauke dukkan kwamishinoninsa daga mukamansu domin basu damar fitowa takara idan suna da ra'ayin hakan.
A ranar Laraba aka kwashi ‘yan kallo bayan Sanatan Legas ta Yamma, Solomon Olamilekan Adeola ya rushe da kuka bayan mutane sun kawo masa fom din tsayawa takarar
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, jam'iyyar APC a halin yanzu ta dage ranar rufe sayar da fom din takara zuwa ranar 10 ga watan Mayu. Ta yi karin haske akai
Ministan shari'a kuma antoni janar na tarayya, Abubakar Malami (SAN) ya gwangwaje sojojin baka da kugiyoyin magoya bayansa da wasu mukarrabansa da motoccin alfa
Bayyanar mai neman kujerar majalisar wakilai daga Legas dauke da fostar Bola Ahmed Tinubu a masallacin Harami da ke kassar Saudiyya ya janyo maganganu da yawa.
A yau ne kungiyar TNN ta samarwa da sanata Rochas Okorocha fom din nuna sha'awa da tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, kamar yadda ya yada a Facebook
Tsohon shugaban majalisar dattawan tarayyan Najeriya, Ken Nnamani, ya bayyana niyyarsa ya zama kan kujerar shugaba Buhari da zaran ya tashi a babban zaben 2023.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarin kare kuru’un ‘yan Najeriya ta hanyar tabbatar da an yi zaben-gaskiya da gaskiya a shekarar 2023 da ke karatowa, D
Zaben Najeriya
Samu kari