Zaben Najeriya
Dan marigayi Chief MKO Abiola, wanda ake ganin shi ya lashe zaben June 12 na 1993, Kola, ya bayyana aniyarsa na yin takarar shugaban kasa a 2023 a karkashin jam
Tsohon kwamishinan Tsare-Tsare da Kasafi, Nura Dankadai ya fita daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC mai mulki a kasa. Daily Trust ta rahoto cewa ya sa
Ko kwana daya ba a yi ba, bayan dan takarar shugaban kasa, Adamu Garba ya bayyana batun sauya shekarsa daga jam’iyyar APC zuwa YPP saboda tsadar fom din takara
Wannan sauyi na zuwa ne daidai lokacin da wasu jiga-jigan jam'iyyar suka fara mayar da cikakkun foma-foman takara ga ga jam'iyyar a makon nan kadai da ake.
An wayi gari da samun labari mai daukar hankali, inda Adamu Garba, dan takarar shugaban kasa a APC ya bayyana ficewarsa daga jerin 'yan takara tare da barin jam
Hadimin Buhari kan sabbin kafafen yada labarai, Bashir Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa biyo bayan umarnin da shugaban kasa ya bayar ga mukarrabansa a yanzu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a baya ta ce za a ci gaba da gudanar da rijistar ta yanar gizo da kuma a ofishi a lokaci guda har sai an dakatar da ai
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci dukkan ministocinsa da ke son yin takara a zaben 2023 da ke tafe su mika takardan murabus dinsu kafin ko ranar Litinin 16 ga
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun shirya yin wani taro a wani zama na hadin gwiwa a Abuja gabanin babban taron kwamitin zartarwa na jam'iyyar na kasa a yau dinnan.
Zaben Najeriya
Samu kari