Zaben Najeriya
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya nuna jin daɗinsa da kalaman shugaban kasa, Muhammadu Buhari, na kokarin gudanar da sahihin zabe a 2023 da rashin tsoma baki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Takata ya sha alwashin ba zai tsoma kansa ta kowacce siga ba yayin zaben 2023 mai gabatowa, ya sanar da Gwamnonin APC.
Duk wani dan siyasa da aka samu yana amfani da masallatai ko coci wajen kamfe zai iya fuskantar dauri ko tarar N1m, amfani da majami’ai wajen kamfe ya saba doka
Tsohon sarkin Kano, Khalifa Muhammad Sanusi II, ya bukaci yan Najeriya su yi addu'a sannan su zabi shugabanni da suka cancanta da za su magance rashin tsaro da
Kakakin jam'iyya mai kayan marmari kuma tsohon ɗan majalisar daga jihar Kano, Abdulmumini Jibrin, ya ce ƙarshen APC da PDP ya zo, zaɓen 2023 zai gigita mutane.
Rashin tsaro a Najeriya ya dauka fuskar ban tsoro ta yadda sama da kananan hukumomi 40 a sassan kasar nan ke karkasin ikon 'yan bindiga, 'yan ta'adda da miyagu.
Za a ji sunan ‘Dan takaran APC Ya Canza, Ya tashi daga Aminu zuwa Ahmed da za a shiga zabe a Jigawa. Ana Neman Hana ‘Dan APC Shiga Takaran Majalisa Saboda Sunan
Shugaba Buhari Ya Bayyana Jerin ‘Yan Takaran da Zai Marawa Baya a Zaben 2023. Garba Shehu ya jero wasu ‘Yan takaran da babu ruwan Shugaba Buhari da zabensu.
A jiya Kwamitin National Peace Committee (NPC) da cibiyar The Kukah Centre sun shirya taro. INEC ta tabbatarwa jama'a cewa babu yadda za ayi magudi a zaben 2023
Zaben Najeriya
Samu kari