Zaben Najeriya
Bayan PDP, LP da SDP, jam'iyyar APGA ta kammala zaben fitar da ɗan takararta na shugaban ƙasa, kuma ta bayyana farfesa Umeadi a matsayin wanda ya lashe zaɓen.
Yayin da ya ke bayyana cewa, jam’iyyar APC, kasancewar ta mai shugaban kasa mai ci, ya ce ana sa ran abubuwa da yawa daga gare ta ta fuskar alkibla da shugabanc
'Ya'ya biyu na shugaban alkalan Najeriya, Jastis Ibrahim Tanko, sun samu tikitin takarar kujerar sanatoci a zaben 2023 a jihar Bauchi. Daya a PDP, dayan APC.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, Farfesa Mahmud Yakubu, ya ce hukumarsa ba zata yi amfani da Fom ɗin korafi kan abin da ya faru ba a zaben 2023.
An tattaro cewa, taron ana yin sa ne kan batun zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar da za a yi a ranakun Talata da Laraba a mako mai zuwa a Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tofa albarkacin bakinsa kan hanyar da za a bi wajen zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben fidda gwani da za
An ce dan takarar na kan gaba a jam’iyyar APC mai mulki ya bayyana haka ne a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’i
Rabi'u Kwankwaso,tsohon gwamnan jihar Kano, ya ce Peter Obi, dan takarar shugabancin kasa a Labour Party,shi ya dace ya zama abokin takarar shi da ya koma NNPP.
Gwamnan jihar Ribas kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, ya jaddada cewa zai cika alkawarinsa ta hanyar marawa dan takarar shugab
Zaben Najeriya
Samu kari