Zaben Najeriya
Sanata Ibikunle Amosun ya shaidawa Duniya cewa murdiya aka yi domin APC ta cigaba da mulki a 2019, ya ce murdiya aka tafka har APC ta lashe zabe a jihar Ogun.
Jihar Kaduna - Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso yamma Salihu Lukman, ya bukaci jam’iyyun adawa da kada su yi tsammanin samun nasara.
Tsohon mai neman takarar shugabancin kasa na jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntayinbo, ya zama ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a Jihar Ogun. Daily Trust ta gan
Duba da halin da Najeriya ke ƙara shiga, yanayin tsaro na ƙara taɓarbarewa wasu na ganin zaɓe ba zai yuwu ba a 2023, FG ta ce babu wata barazana da zata hana.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na Jihar Adamawa ya zabi farfesa mace, Kaletapwa Farauta, a matsayin abokiyar takararsa domin zaben shekarar 2023. Farfesa Faraut
Peter Obi yana da wasu gungun magoya baya masu kiran kansu ‘Obidients’ wanda suke yi wa tsohon marubuci barazanar kisa saboda ya taba gwaninsu a zaben 2023.
Wata kungiya, mai suna 'Christ Shiloh Ambassadors of Nigeria', ta ce ba laifi bane domin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya zabi musulmi a matsayin a
Dan takarar mataimakin shuganan kasa na jam'iyyar Labour Party, Datti Baba-Ahmed, ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsu, Peter Obi, baya goyon bayan d
Bayan ƙarewar wa'adin da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa ta ware, alƙaluma sun nuna yadda mutane suka ba da haɗin kai suka fito rijista daga kowane yanki
Zaben Najeriya
Samu kari