Zaben Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada sabbin kwamishinoni zabe na jihohi, RECs, a Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, rahoton Leadership. Biyo bayan hakan, Shugaba B
Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri, ya ce daliget din da suka sayar da kuri'unsu a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam'iyyar APC suna nadamar abin da
Da aka shirya taron Olusegun Obasanjo Presidential Library kwanan nan, Muhammad Sanusi II ya yi tir da yadda ake saba dokar zabe ta hanyar sayen kuri’un mutane.
Socio-Economic Rights and Accountability Project tana so ‘yan takaran 2023 su bayyana dukiyarsu. Omoyele Sowore mai neman shugaban Najeriya ya ce N5000 gare sa.
Za ku ji Gwamnonin jihohi fiye da 20 da suka taba rasa takara a kan mulki. Daga cikinsu akwai Gboyega Oyetola, Akinwumi Ambode, da su Rabiu Musa Kwankwaso.
Zababben gwamnan Jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke, ya yi wa mutanen Osun alkawarin cewa ya shirya yi musu hidima. Yace ya san kallubalen da jihar ke fuskanta
Abuja - Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce bai zabi Nyesom Wike, gwamnan Rivers, a matsayin abokin takararsa ba, saboda yana son.
Za a ji Yadda 'Dan takaran AAC, ya yi wa Atiku Abubakar kaca-kaca a Twitter. Sowore ya yi wa Peter raddi a dandalin Twitter. Hakan na zuwa ne bayan dauke wuta.
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, a ranar Laraba ta nesanta kanta daga Bishop-Bishop da suka hallarci kaddamar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC,
Zaben Najeriya
Samu kari