Zaben Najeriya
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023, Legit.ng ta samar da jerin jihohin da dan takarar shugaban kasa na APC, Tinubu ya lashe.
INEC Ku Daure, Ku Cije Akan Gaskiya Karku Bari Matsin Lamba Yayi Tasiri Akan Ku - Atiku Abubakar Ya Fadawa INEC ta Hannun Na Daman Sa'a Yakin Neman Zabe a Abuja
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe zaɓen kujerun sanatocin jihar Kwara. Jam'iyyar ta samu wannan nasarar ne bayan ta doke sauran jam'iyyun.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lallasa jam'iyyar APC mai mulki a ƙaramar hukumar gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai.
A Kwantar Da Hankali, Ba'a Zubda Gari A Ɗebe Duka Daman Inji Tinubu Ya Gaya Wa Magoya Bayan Sa Na Legos Biyo Bayan Rashin Nasararsa a Legos din A Hannun LP
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yana kan gaba a jihar Nasarawa, inda ya lashe zaɓe a ƙananan hukumomi 6 daga cikin 13.
Jami'an hukumar ƴan sanda, a jihar Cross Rivers, sun yi samu nasarar cafke wani lakcara ɗauke da na'urorin tantance masu kaɗa ƙuri'a wato BVAS goma sha bakwai.
Allah ya yi wa dan majalisar jihar Kogi mai wakiltar mazabar Yagba a majalisar jihar, Jimoh Ommiata rasu. Ya rasu ne a ranar Litinin a wani asibiti da ke Legas.
Ɗan takarar kujerar sanatan Kano ta Kudu na jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila, ya.lallasa sanata Kabiru Gaya na jam'iyyar APC, a ƙaramar hukumar sa ta Gaya a Jihar.
Zaben Najeriya
Samu kari