Zaben Najeriya
Shugaba Buhari yayi kira da Hukumar zaben Nigeria da ta sake zage damtse dan ganin anyi sahihin zabe a Nigeria. Buhari yace basu da wani hanzari kan batun zaben
Ana ganin Bola Tinubu, Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso ne kurum 'yan takara a zaben 2023. Amma su Manjo Al-Mustapha su na daukar hankalin mutane.
A Taraba, Shugabannin Jam’iyyar Labour Party sun dakatar da Shugabar LP. Shugabar da aka dakatar daga ofis har na tsawon watanni 6 ta ce sharri ake yi mata
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa ya karba katin zabensa kuma yafi muhimmanci kan kowanne satifiket ko fasfotin fita ketare.
Jigon jam'iyyar APC, Danladi Bako, ya yi ikirarin cewa yan arewa za su bai wa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar mai mulki, Bola Tinubu kuri'u miliyan 12.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Honourable Yakubu Dogara ya bayyana cewa masu tallata tikitin Musulmi da Musulmi a Najeriya suna hauka kuma suna da hatsari.
Shugabannin kungiyar kiristocin Kudancin Kaduna sun ce a ranar 14 ga watan Janairun shekarar 2023 ne za su fada wa mambobinsu wanda za su zaba gwamna a 2023.
Rundunar yan sandan Najeriya ta ja hankalin jam'iyyun siyasa, yan takara a kan sun wayar da kan mabiyansu game da bin dokokin zabe da guje ma aikata laifuka.
Kwamishinan Hukumar INEC, Mallam Mohammed Haruna yace wasu suna sayen katin PBC. A rahoton za a ji USAID, IFES suna goyon bayan aikin NESSACTION a Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari