Zaben Najeriya
Sanata Sani Musa mai wakiltar mazabar Niger East ya ce ba shi da wata niyya na fita daga jam'iyya mai mulki a jihar zuwa PDP, ya ce makiya suka kirkiri rahoton.
Aminu Sani Jaji, jigon jam’iyyar APC a jihar Zamfara ya gwangwaje tawagar kamfen din Bola Tinubu da Kashim Shettima da kyautar motoci saba’in a ranar Talata.
Goodluck Jonathan ya bayyana abin da ya sa ba zai kuma neman takarar Shugaban kasa ba, yana ganin ya fara yawon neman takara yanzu, bata sunansa zai yi kawai.
Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom ya bugi kirjinsa ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ce za ta lashe dukkan kujeru a babban zaben 2023 a jiharsa.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kaduna ta kori shugaban jam'iyya, Mr Ben Kure da mashawarci a bangaren shari'a, IB Ahmed kan zargin saba dokoki.
Mata sun daura damarar ganin ba a barsu a baya ba. Yanzu haka kimanin mata 24 ne aka tsayar takarar matakin gwamna a jam'iyyun siyasa daban-daban a fadin kasar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta roki 'yan Najeriya su taya ta tsare kayayyakin ta da ke sassan kasar daga batagari da ke kai hare-hare gabannin zabe.
shugaban masu rinjaye a zauran majalissar wakili honarabil alhassan ado doguwa yace dole ne kowanne dan nigeria ya zabi jam'iyyar APC in ba haka ba kuma ya ci..
Jam'iyyun adawa a Nigeria sun magantu kan abinda suka kira kuskure na yarda taohon kakakin majalissar tarayya Yakubu Dogara suka marawa jam'iyyar PDP baya a .
Zaben Najeriya
Samu kari