Jihar Ekiti
Wasu mutum uku masu matsakaitan shekaru sun gurfana a gaban wata kotun majistare dake Ado-Ekiti kan zarginsu da ake yi da satar Akuya da mallakar awakin sata.
Uwargidan tsohon gwamnan jihar Ekiti, Bisi Fayemi, ta kai korafin wata mata kan zargin tana cin zarafinta, bibiya da cin mutuncinta ta dandalin sada zumunta.
Olubunmi Adelugba, yar majalisa mai wakiltan mazabar Emure a majalisar dokokin jihar Ekiti ta zama sabuwar kakakin majalisar bayan tsige Gboyega Aribisogan.
An girke jami'an rundunar yan sandan Najeriya a harabar majalisar jihar Ekiti. Yan sandan sun umurci ma'aikatan majalisar su tafi gida saboda barazanar hari.
Bayan rasuwar tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Ekiti, a ranar Talata 15 ga watan Nuwamba, 2022, yan majalisun sun shaida rantsar da, Gboyega Aribisogan
Wani tsohon Kwamishina ya kai karar Ayo Fayose a gaban kuliya. Lauyan yace akwai miliyoyin da yake bin Tsohon gwamnan na jihar Ekiti bashi da ba a biya shi ba
Wani bidiyon gasar cin sakwara ya bayyana a shafukan ra'ayi da sada zumunutar yanar gizo a makon nan.Gasar da ta auku a jihar Ekiti, yankin Kudu maso yamma.
Kakakin majalisar dokokin jihar Ekiti kuma dan majalisa mai wakiltan mazabar Ikere 1, Hon Funminiyi Afuye ya rasu a yammacin ranar Laraba, 19 ga watan Oktoba.
Awanni kaɗan bayan kama aiki, sabon gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya nada SSG da Sakataren watsa labarai sannan ya umarci a rufe aljihunan gwamnati.
Jihar Ekiti
Samu kari