Jihar Ekiti
Dan takarar gwamna na Jam'iyyar African Democratic Congress a zaben ranar Asabar na gwamna a Jihar Ekiti, Wole Oluyede, a ranar Laraba ya bayyana nadamar shiga
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta gabatarwa zababben gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji da mataimakinsa, Monisade Afuye takardar shaidar lashe zabe.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kwatanta nasarar da ta samu a zaben gwamnan jihar Ekiti da aka yi a ranar Asabar da ta gabata da alamar nasarar da take fata a zabe.
Bayan INEC ta ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya saki jawabinsa godiya ga al'ummar jiharsa da suka zabe shi.
Shugaban kasa Buhari ya taya dan takarar gwamnan jihar Ekiti a karkashin inuwar Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Biodun Oyebanji, murnar lashe zabe.
Magoya bayan sabon gwamnan jihar Ekiti, Abiodun Oyebanji na jam'iyyar APC sun fada tsananin murna, annashuwa tare da shagali a ranar Lahadi yayin da abokansa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta bakin bauturen zaɓen gwamnan Ekiti. ya sanar da ɗan takarar APC, Oyebanji a matsayin wanda ya samu nasara a zaɓen.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ayyana Biodun Oyebanji na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Ekiti.
Biodun Oyebanji, tsohon sakataren gwamnatin jihar Ekiti, ya tabbata wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ekiti.Kayode Oyebode, baturen zaben ya sanar da sakamako.
Jihar Ekiti
Samu kari