Matsin tattalin arziki
Mai magana da yawunAtiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya yi gargadin cewa ‘yan Najeriya na mutuwa daga munanan manufofin gwamnatin shugaba Bola Tinubu.
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Wani mutumi ya nemawa kansa mafita inda ya yi amfani da dutsen guga wajen girka ayabanasa sakamakon tashin gauron zabi da farashin iskar gas ya yi.
Sarkin Musulmi da sauran Sarakunan Arewa sun yi zama a Kaduna, sun fadawa kan su gaskiya. Sarakunan sun ce lamarin wahalar rayuwa da yunwa ta kai intaha.
Gwamnatin jihar Ogun ta ce za ta fara raba kayan tallafi na naira biliyan 5 nan take domin ragewa al’umma radadin matsin tattalin arziki da ake ciki a yanzu.
Najeriya ta cigaba da biyan tallafin da Tinubu ya cire a kan man fetur a halin yanzu. IMF ta zargi Gwamnatin tarayya da biyan kudi domin hana fetur tashi.
Kamfanoni irin su BUA, Flourmills, Cadbury da ma bankuna irin su Unity na fuskantar barazana daga faduwar darajar Naira, inda suka tafka asarar naira biliyan 140.
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin kafa hukumar kayayyakin masarufi da za ta daidaita tashin farashin kayayyakin abinci a kasar da kuma bunkasa harkar noma.
Wani mai fafutuka, Toyin Raheem, ya roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi murabus daga kujerar shugaban kasar Najeriya. Ya koka da halin da al'ummar kasar ke ciki.
Matsin tattalin arziki
Samu kari