Matsin tattalin arziki
Atiku Abubakar ya yi magana yake cewa gwamnatin APC ta jawo karyewar Naira da matsin tattalin arziki; tshin Dala da rugujewar tattali duk laifin Bola Tinubu ne.
An bayyana jihohin Najeriya 10 da ake yawan fama da tsadar kayayyakin abinci a Najeriya. An bayyana dalilin da yasa kayayyakin ke kara tashi a halin yanzu.
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Mista Olayemi Cardoso ya bayyana cewa duk duniya aiki guda daya tak ta fi tasa wahala a halin yanzu, ya bayyana hakan ne a Abuja.
Wata 'yar Najeriya ta sanya 'yan kasarta alfahari bayan da ta fito a matsayin dalibar da ta fi kowa kwazo a jami'ar City da ke Landan. An bayyana irin aikinta.
Kusan dukkan Arewacin Najeriya ne suka rasa samun hannun jarin turawa a shekarar da ta gabata saboda wasu dalilai. An bayyana kadan daga dalilan da suka ja.
Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da fitowar da wasu dattawan mata suka yi a titi babu kaya da sunan zanga-zanga kan tsadar rayuwar da ake ciki.
wamnonin jam'iyyar PDP sun nemi gwamnatin jam'iyyar APC da ta yi murabus daga mulki idan har ba za ta iya magance tsadar rayuwa da ake fama da ita a kasar ba.
Wani bidiyo mai karya zuciya ya nuno lokacin da wata mata da mijinta ya mutu ta sume a kan titi saboda talauci da wahalar rayuwa. ‘Yan Najeriya sun taru a kanta.
Za a ji asalin abin da Abdullahi Tijjani Gwarzo ya fada a wata hira da aka yi da shi wanda aka juya. Wasu sun zargi Ministan da karyata zancen yunwa da ake kuka.
Matsin tattalin arziki
Samu kari