Hukumar EFCC
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ko kaɗan baya tsoron EFCC ta gayyace shi bayan ya sauka mulki. Gwamnan yace babu inda zai je bayan wa'adin sa
Wanda baiji bari ba Zaiji Woho: Hukumar Kula da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa ta EFCC Ta Samu Nasarar Cafke Masu Sana'ar POS 80 a Jihar Ondon Najeriya
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta bayyana kame wasu mutum 80 da ake zargin suna saye da siyar takardun Naira a Najeriya kan farashi mai tsadan gaske a Ondo.
EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon-kasa ta kama yaron shugaban PDP. Kola Obafemi a matsayin Lauyan wadanda ake kara ya nemi beli amma bai dace ba
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta bayyana cewa yanzu haka tana bincikar wasu ministiri 2 kan badakalar makudan kudaden da suka kai N4bn.
EFCC mai yaki da rashin gaskiya za ta fara farautar wadanda za su bar mulki a watan Mayu, ga wadanda za su bar ofis bayan Mayu, a shirye ake da a kamo su duk.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC) ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari masu damfarar yanar gizo, Yahoo-Yahoo a jihar Kwara, a cikin su akwai malami.
Jami'an hukumar EFCC sun sha dakyar a hannun 'yan daba a jihar Kaduna a lokacin da suka zo kama wani da ake zargin yana saen kuri'un jama'a a wurin zaben nan.
Yayin da ake jiran yin zaben gwamnoni a Najeriya, jihar Kano da Jigawa da Katsina za su fuskanci mamayar hukumar yaki da cin hanci da rashawa a kasa ta EFCC.
Hukumar EFCC
Samu kari