Hukumar EFCC
Hukumar EFCC ta kama wani malamin jami'a mai suna Dakta Cletus Tyokyya da tsabar kudi har naira miliyan 306 a rumfar zabe da ake zargin na siyan kuri'a ne.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan dab sun farmaki motar jami'an hukumar EFCC yayin da suka fito don yin aikin sintiri a babban birni na Abuja.
Lauyoyin Abba Kyari ba su yi nasara wajen nema masa beli a babban kotun daukaka kara ba. Alkalan sun gamsu da hukuncin Kotun tarayya da ta ce a rike 'dan sandan
Hukumar EFCC ta samu nasarar cafke wasu maƙudan kuɗaɗe da ake zargin za ayi amfani da su wajen siyan ƙuri'a a jihar Legas. A gobe ne dai za a yi zaɓen 2023.
Zaɓukan 2023: Kimanin N500bn ne Basu Dawo Cikin Lalitar Babban Bankin Najeriya ba har Yau , Shugaban Hukumar EFCC Yace A Shirye Suke Su Kama Masu Boye Kudi
Bayan an sauya kudi, Shugaban EFCC ya tono makarkashiyar da ake yi. Baya ga kaya, Abdulrasheed Bawa ya ce akwai sababbin kudin da sai ranar zabe za a fito da su
Kwamishanan yada labarai na jihar Kogi ya saki martani mai zafi game da hukuncin kotun tarayya wacce ta baiwa hukumar EFCC damar mallake wasu kadarori 14..
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa watau EFCC, Abdulrasheed Bawa, ya ce hukumarsa na sane ta bari tsarin sauya naira ke tafiya babu ƙame.
Hukumar yaki da nasu cin hanci da rashawa a Najeriya (EFCC) ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa ta gano makudan kuɗi a gidan Tinubu.
Hukumar EFCC
Samu kari