Hukumar EFCC
Dakatacciyar Ministar Tinubu, Dakta Betta Edu ta gamu da cikas bayan an hana ta ganin Shugaba Tinubu a fadar Aso Rock a yau Litinin a birnin Abuja.
Babbar kotun Abuja ta yanke hukuncin kan karar tauye hakki wadda tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya shigar da gwamnatin tarayya, EFCC da AGF.
Binciken yadda CBN ya rabawa kamfanoni Daloli ne ya kai EFCC kamfanin Dangote. Wani jawabi da hukumar ta fitar ya fayyace abin da ya faru a makon jiya.
Daga cikin manyan kudaden da hukumar EFCC za ta kashe a 2024 akwai naira biliyan 1,055,633 na tafiye-tafiye, da naira miliyan 413 na sayen motoci.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta aike da sakon gayyata zuwa ga ministar jin kai da yaki da fatara, Betta Edu.
A karshe dai tsohuwar ministar harkokin jin kai, Sadiya Umar-Farouq, ta mika kanta domin bincike a hedikwatar hukumar EFCC da ke Abuja kan karkatar da wasu kudi.
Wasu daga cikin wadanda tsohon shugaban Muhammadu Buhari ya nada mukamai na fuskantar bincike daga gwamnatin Shugaba Tinubu ta hannun hukumar EFCC.
A wani jawabi na musamman, dalilin zuwan EFCC kamfanin Aliko Dangote domin yin bincike ya fito. Kamfanin ya ce babu laifin fari ko baki da ya aikata da CBN.
An bankado wata badakala bayan binciken Jim Obazee a CBN. Hukumar EFCC tana binciken kamfanoni 85, Dangote sun musanya zargin badakala lokacin Godwin Emefiele.
Hukumar EFCC
Samu kari