Hukumar EFCC
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya sanar da gwamnatin Tinubu cewa a shirye yake ya bayar da shaida kan Olu Agunloye wanda ake nema ido rufe kan zamba.
Hukumar EFCC ta ce ta baza komar kama Olu Agunloye, tsohon ministan makamashi da karafa karkashin gwamnatin Obasanjo kan zargin badakalar $6bn...
Hukumar EFCC ta gurfanar da wasu ma'aurata, Aisha Malkohi da mijinta, Abubakar Mahmoud kan zargin badakalar makudan kudade har miliyan 410 a Kano.
Hukumar Gidajen Yari (NCS) ta yi martani kan jita-jitar cewa an yi yunkurin yin garkuwa da Emefiele karfi da yaji a gidan yarin Kuje da ke birnin Abuja.
Jam'iyyar APC ta yi zargin cewa Gwamna Douye Duri na jam'iyyar PDP na kulƙa makircin yadda EFCC zata kamo Timipre Sylva ta gurfanar da shi a gaban kuliya.
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya, DSS ta karyata jita-jitar cewa daraktan hukumar, Yusuf Bichi km zargin handame kudaden ma'aikatan hukumar na rage radadi.
Mai martaba Sarkin Ilorin ya ce tun da aka kafa hukumar EFCC bai taɓa zuwa ya nemi a taimaka a kyale wani da hukumar ke tuhuma da aikata wasu laifuka ba
Majalisar dattawa ta ce bincikenta ya nuna mata an karkatar da kudin tallafin da bankin CBN ya ba kamfanoni. Biliyoyin da CBN ya ba kamfanonin mai sun bi iska.
Sanata Musiliu Obanikoro ya ce sun damkawa Ayo Fayose Naira Biliyan 1.2 daf da zaben Ekiti. Ranar 27 ga watan Fubrairu za a cigaba da sauraron karar a kotu.
Hukumar EFCC
Samu kari