Hukumar EFCC
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta nesanta kanta daga jerin wasu sunaye na tsofaffin gwamnoni 58 da aka fitar kan cewa tana tuhumarsu.
Kungiyar matasan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara sun caccaki masu zanga-zangar neman ganin EFCC ta binciki Bello Matawalle.
Hukumar EFCC ta na zargin akalla tsofaffin gwamnoni 54 a Najeriya da badakalar N2.187trn yayin da suke mulkin jihohinsu daban-daban tun bayan dawowar dimukradiyya.
Shugaban kungiyar Neja Delta (PANDEF), Edwin Clark ya zargi Muhammadu Buhari da daurewa cin hanci gindi bayan goyon bayan tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta yi magana kan binciken tsohom gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, kan zargin karkatar da N70bn.
Kungiyar APC akida ta yi kira ga EFCC kan cigaba da binciken minstan tsaro Bello Matawalle. Kungiyar ta yi kiran ne bayan gudanar da zanga-zanga a hedikwatar hukumar
Matakin da tsohon gwamnan Kogi Yahaya Bello ya dauka na gujewa kamu ko mika kansa domin amsa tambayoyi a hukumar EFCC ya jawo Allah wadai daga tsofaffin gwamnoni 2.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta gurfanar da tsohon kwamishinan kudi na jihar Kwara a gaban kotu kan badakalar N1.22bn.
Hukumar EFCC
Samu kari