Hukumar EFCC
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta shirya gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika a gaban kotu a mako mai zuwa.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, ta caccaki tsohon gwamnan jihar Kogi kan kin mika kansa ga hukumar EFCC domin a bincike shi.
Babbar kotun jihar Kogi ta umarci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya hallara a gabanta kan saɓa doka da ya yi kan binciken tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya musanta zargin da hukumar EFCC ta yi na ya biya wa 'ya'yansa kudin makaranta daga asusun jihar Kogi.
EFCC ta shaidawa babbar kotu mai zamanta a Abuja yadda Sagir Bafarawa dan tsohon Gwamna Attahiru Bafarawa ya ci kudin makamai. Shaidar EFCC ya ce sun yi bincike
Gloria Olotu, daraktar kudi da asusu ta hukumar TETFund ta kwana a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC kan zargin sa hannu a badakalar kwangilar N3.8bn.
Makarantar kasa-da-kasa ta Amurka da ke Abuja (AISA) ta aika wasika ga hukumar EFCC inda ta nemi mayar da $760,000 na kudin makarantar ƴaƴan Yahaya Bello.
EFCC ta sanar da ranar da za ta gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika. Ana zargin Hadi Sirika ne da badakalar naira biliyan 8
Shugaban kungiyar SNM Kayode Arimoro ya roki shiugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a kan ya dawo da tsohuuwar minista Betta Edu bakin aiki saboda ba ta da laifi
Hukumar EFCC
Samu kari