Jihar Ebonyi
Wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun kai farmaki Ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa dake Ebonyi inda suka banka masa wuta tare da kone Kayayyaki.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Ahmed Bola Tinubu ya samu sarautar gargajiya a jihar Ebonyi da ke kudu maso gabas yayin da ya tafi jihar yin kamfen.
gwamnan jihar ebony david umahia yace yana goyan bayan takarar dan jam'iyyar APC na shugabn kasa bisa dari, ya bayyana hakan yayin da ake kaddamar da aiki.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, yace ko kaso 10 jam'iyyun adawa ba zasu samu ba jigar Ebonyi kuma sun shirya kafa tarihin shirya gangamin da baa taɓa ba.
Yayin da bukin kirsimeti da Sabuwar shekara ke ƙaratowa, Gwamna Umahi na jihar Ebonyi, ya umarci a gwangwaje kowane ma'aikaci da kyautar N15,000 da albashinsa.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya haramta yin kamfen din siyasa a makarantun gwamnati na jihar. Mista Umahi ya kuma haramta wa masu acaba aiki daga karfe
Kotun majistare ya bada umarni a tsare ‘dan takaran LP. Alkali ta saurari zargin da ake yi wa Linus Okorie, ta kuma bada umarnin a tsare ‘dan takaran a kurkuku.
Yayin da ake yakin neman zabe sai aka ji an yi Garkuwa da Tsohon ‘Dan Majalisar Tarayya da Wani ‘Dan Takaran Sanata na mazabar Kudancin Ebonyi a jam'iyyar LP
Gwamnatin Jihar Ebonyi ta dakatar da Mai martaba Sarkin Isinkwo a jiya. An ji wannan labari ne a wata sanarwa da ta fito daga ofishin Sakataren gwamnatin jiha.
Jihar Ebonyi
Samu kari