Jihar Ebonyi
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya yi ikirarin cewa a halin yanzun an gama rusa jam'iyyar PDP, ta mutu murus a jiharsa domin a yanzun ba ita ce ta biyu ba
Rundunar yan sandan jihar Ebonyi ta gurfanar da wani matashi a gaban kotun Majistare na Abakaliki kan zargin aika sakon barazanar ga gwamnan jihar, David Umahi.
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta fatattaki dandazon jama'ar da suka taru a Abakaliki a dandazon mutum miliyan magoya bayan dan takarar shugaban kasan Obi.
Wasu masoya, saurayi da Budurwa sun siyar da jaririn da suka haifa kafin fatiha ga wata mata kan kuɗi kamanin dubu ɗari biyar a jihar Ebonyi, yan sanda sun kama
Gwamanan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana cewa ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar LP watau Peter Obi, ya kara ɗaga darajar Ibo a bangaren harkokin siyasa.
Duk Kotu ta soke zaɓen baki ɗaya, gwamnatin jihar Ebonyi, da jam'iyyar APC mai mulki sun ci gaba da shirye-shiryen rantsar da shugabannin kananan hukumomi.
Babar kotun tarayya dake zamanta a babbban birnin jihar Ebonyi a yau Alhamis ta soke zaɓen kananan hukumomin da aka kammala a watan da ya gabata a faɗin jihar.
Za a ji Jigon APC, Ann Agom-Eze ta shaidawa manema labarai cewa fito-na-fito da Gwamna David Umahi wajen neman Sanata a APC ya jefa rayuwata a cikin hadari.
Gwamnan Jihar Ebonyi kuma shugaban kungiyar gwamnonin Kudu maso Gabas, David Umahi ya ce ilimin Jami'a fa ba na kowa da kowa bane, rahoton The Punch. Umahi ya
Jihar Ebonyi
Samu kari