Kasar waje
An samu sabani tsakanin dokokin kasar Amurka da nahiyar Turai kan musayar bayanai tsakanin kamfanin Meta da nahiyar. Ana baranzar daina Facebook da Instagram.
A shekarar da ta gabata, sarauniyar ta samu labarin bakin ciki, inda aka sanar da ita mutuwar mijinta Yarima Philip, wanda ya rasu yana da shekara 99 a duniya.
Gwamnatin Najeriya na neman rancen dala biliyan 14.4 na aikin layin dogo da za a yi daga Fatakwal zuwa Maiduguri da kuma aikin layin dogon Kano zuwa Maradi.
Dan awaren Yarbawa Sunday Igboho zai ci gaba da zama a makarkama a jamhuriyar Benin bayan da aka sake yanke zamansa a kasar na watanni har shida nan gaba..
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo zai shilla kasar Ghana domin halartar wani taro a yau Alhamis. Sanarwar ta fito ne daga fadar mataimakin shugaban kasa.
Ya buga shaidu da yawa da ya ce sun fito ne daga mabiyansa da suka yi ikirarin samun salama daga neman kusanci dashi. Batutuwa da dama sun fito bayan haka.
Yayin da kasashe ke ci gaba da budewa bayan lafawar cutar Korona, kasar Dubai ta bayyana cewa, ta amince jirage su fara jigila daga kasar zuwa Najeriya cikin ma
Yayin da 'yan crypto ke ci gaba da kuka kan yadda kaya ya sauka kasa, wani kamfanin crypto ya gano hanyar cin kudi da tara riba mai gwabi cikin kankanin lokaci.
Wata mata ta ba da mamaki yayin da ta fadi tarihin rayuwarta. Ta ce tun tana karama ta fara sata, yanzu ta haura shekaru 30 amma ta gagara dainawa saboda dalili
Kasar waje
Samu kari