Kasar waje
Zababben shugaban ƙasa, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, tare da tawagarsa sun bar Abuja zuwa nahiyar turai da tsakar ranar Laraban nan sauran kwanaki ya kama aiki.
Dan Najeriya na neman wata nau'in fitalar da ta dade ba a yi amfani da ita ba, ya ce zai saya kan kudi mai tsoka idan ya samu wanda ke da irin wannan fitila.
Wata budurwa mai dauke da abubuwan ban mamaki ta ce yanzu kam ta tuba ta daina aikata zunubi ta bi Allah wajen tafiyar lamuranta na yau da kullum yadda suke.
Sarkin Ingila ya bayyana alkawarinsa na yiwa 'yan kasar Ingila adalci kuma zai tausaya musu kan yadda zai mulki=e su daidai lokacin da aka rantsar dashi bana.
A kokarin gwamnatin tarayya na ganin ta tseratar da yan kasarta daga rikicin Sudan, wasu dalibai biyu sun nuna halinsu na rashin bin doka, sun jawa yan uwansu.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnatin tarayya ta bayyana bukatar karin jiragen da za su kwaso 'yan Najeriya daga kasar USdan domin kowa ma ya huta kawai.
Wani dalibi ya jawo cece-kuce yayin da ya cizge wata ayabar da aka ajiye a gidan tarihi ba tare da wata matsala ba ya cinye ya sake mayar da ita inda take.
Gwamnatin tarayya ta bayyana irin matakan da take ɗauka domin tabbatar da sun kwaso baki ɗaya yan Najeriya da suka makale a Sudan bayan yaƙi ya balle a ƙasar.
'Yan Najeriyan da aka kwaso daga Sudan sun samu kudi mai tsoka daga hannun gwamnatin Najeriya yayin da suka sauka a jirgi a Abuja. Rahoto ya bayyana yadda akai.
Kasar waje
Samu kari