Dandalin Kannywood
Shahararren jarumin nan na Kannywood, Ali Nuhu ya karyata rade-radin dake yawo, cewa ya auri fitaciyyar jarumar Kannywood Hadiza Gabon cikin sirri a jihar Kano.
Fittaciyar jarumar nan ta masana’antar shirya fina-finai na Kudu wato Nollywood, Linda Osifo ta bayyana aniyar yin wasa tare da korarriyar jarumar hausa Rahama.
Shahararren dan wasan kwakwaiyon Kannywood Adam A Zango ya bayyana irin dangantakar da ke tsakanin su da jarimi Ali Nuhu a shafin sa na sa da zumunta Instagram
NAIJ.com dai ta samu cewa wasu da daga cikin jarumai mata a masana'antar fim din kan sanya kananan kaya a yanayin rayuwar su ta yau-da-kullum ko kuma ma a cikin
Yayan Maryam Booth yayi soyayya da ita, amma fa a fim, a cewarsa. Jarumai Ramadhan da Maryam Booth wa da qanwa ne, amma dai fim din babu lalata a ciki
Tsohuwar jaruma wacce ta shahara a dandalin Kannywood a lokacin baya, Mansurah Ish, ta fayyace dalilan da suka sanya ta kafa gidauniyar “Todays life Foundation”
Da dama daga cikin tsofaffin jaruman Kannywood, wanda tauraron yake haskawa, da wadanda suka sha miya sun fitar farin dango wajen taya abokiyar aikinsu, Fati.
NAIJ.com dai har ila yau ta samu cewa ganin haka ne ma ya sanya majiyar tamu ta shiga yin bincike don sanin ainahin musabbabin mutuwar auren na jaruman masana'a
Labaran da muke samu daga masana'antar Kannywood na nuni da cewa wasu bata garin mutane sun haura a gidan fitaccen jarumin fina-finan Hausa musamman ma a fagen
Dandalin Kannywood
Samu kari