Kotun Kostamare
Wata budurwa ta yi karar saurayinta a gaban wata kotun majistare da ke Legas kan zarginsa da sata inda ta ce ya tafi ya fasa asusunta ya kwashe N120,000 da ta d
Wata mata yar kasuwa, Sadiya Abubakar, ta garzaya gaban kotu domin ta shiga tsakaninta da tsohon saurayinta, wanda tace ya farmaketa kan ta nemi ya bata kudinta
Wata kotu da ke zamanta a Ado-Ekiti ta raba wani aure mai shekaru 19 a ranar Alhamis tsakanin Adeniyi Adeyemi mai shekaru 72 da matarsa, Folasade. Premium Times
Wata kotun shari'a da ke zamanta a Fagge jihar Kano ta tura wani matashi Alhassan Yusuf gidan yari bayan ya amsa laifinsa na satar wani kare da aka kiyasta kudi
Wata babbar kotu dake zamanta a jihar Gombe ta gano wani mahifi da abokinsa sun aikata laifin lalata yayansa mata biyu na tsawon shekaru, kotu ta tura su yari.
Gwamnatin Kano ta yanke shawarar siya wa Sheikh Abduljabbar Kabara littafan Sahihul Bukhari da Muslim, Freedom Radio ta ruwaito. An samu bayanai akan yadda za
Kotun Majistare dake Gidan Murtala a jihar Kano ranar Talata ta jefa wani Lauya, Hashim Hussei Hashim gida gyara hali bisa zargin laifin zagin Kwamishana lamari
Kotu ta yanke wa wani mutum da wata mata suna jima'i a gefen titin da rana tsaka yayin da mutane suke zirga hukuncin daurin watanni 30 a gidan gyaran hali a Uga
Wata kotu da ke zamanta a Kano ta bada umurnin tsare wani mutum da ake zargi da cin mutuncin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje da yayansa biyu a Facebook ta
Kotun Kostamare
Samu kari