Kotun Kostamare
Ogun- Wani matashin saurayi da bai wuce shekara 24 ya gurfana gaban kotu bisa zargin jefa budurwarsa cikin haɗari bayan ya ɗirka mata juna biyu a jihar Ogun
Wata babbar kotu dake zamanta a Ado-Ekiti, babban birnin jihar Ekiti, ta yanke wa wani koraren sojan Najeriya hukuncin kisa ta hanyar rataya kan fashi da makami
Yayan da tsohon shugaban rundunar sojin ƙasa a Najeriya ya mutu ya bari, sun gurfanar da kawun su a gaban kotun bisa kokarin yi musu karfa karfa kan gadonsu.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) Publicity Secretary, Jihar Ebonyi, Chika Nwoba, ya yanke jiki ya fadi a kotu, The Nation ta
Wata mata ta maka mijinta a kotu saboda rashin cikakken kulawa da ita da 'ya'yan ta. Ta ce sam ba ya basu kudin abinci, N200 yake basu su ci abinci a rana.
Wata matar aure mai yara uku, Olamide Lawal, a ranar Juma'a ta roki kotun Kwastamare da ke zamansa a Mapo, Ibadan, ya raba aure tsakaninta da mijinta, Saheed La
Wata kotun shari'a da ke zamanta a Magajin Gari, Kaduna ta umurci wata matar aure mai suna Rahma Usman ta kwashe kayanta ta fice daga gidan tsohon mijinta Abdul
Wani.magidanci ya shaida wa kotu irin rashin mutuncin da matarsa ta biyu ke tafka masa, har takai ga barazanar hallaka uwar gida da yayanta guda hudu a Legas
Wani magidanci, Olanrewaju Adeniran, a ranar Juma'a, ya fada wa kotun kwastomare da ke zamanta a Mapo, Ibadan cewa ya dena kwanciyar aure da matarsa, Fatima, do
Kotun Kostamare
Samu kari