Kotun Kostamare
Wata kotu mai zamanta a Legas ya yanke wa wani mutum mai shekaru 42, Ekpo Lawrence hukuncin daurin rai dai rai ba tare da zabin tara ba saboda yi wa yar cikinsa
Mai gabatar da kara, a yayin da take karantawa Jamila rahoton farko na bayanai, ta yi zargin cewa ta boye wacce aka sace a gidanta na tsawon kwanaki biyar.
An gurfanar Abdulmalik Tanko a wata kotun majistare da ke jihar Kano domin amsa karar kisan da yiwa dalibarsa mai suna Hanifa Abubakar, yar shekara biyar..
Wata babban kotu mai zaman ta a Bauchi, ta yanke wa wasu matasa uku hukuncin daurin shekaru 17 a gidan gyaran hali saboda aikata fashi da makami a shekarar 2018
Ogun- Wani matashin saurayi da bai wuce shekara 24 ya gurfana gaban kotu bisa zargin jefa budurwarsa cikin haɗari bayan ya ɗirka mata juna biyu a jihar Ogun
Wata babbar kotu dake zamanta a Ado-Ekiti, babban birnin jihar Ekiti, ta yanke wa wani koraren sojan Najeriya hukuncin kisa ta hanyar rataya kan fashi da makami
Yayan da tsohon shugaban rundunar sojin ƙasa a Najeriya ya mutu ya bari, sun gurfanar da kawun su a gaban kotun bisa kokarin yi musu karfa karfa kan gadonsu.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) Publicity Secretary, Jihar Ebonyi, Chika Nwoba, ya yanke jiki ya fadi a kotu, The Nation ta
Wata mata ta maka mijinta a kotu saboda rashin cikakken kulawa da ita da 'ya'yan ta. Ta ce sam ba ya basu kudin abinci, N200 yake basu su ci abinci a rana.
Kotun Kostamare
Samu kari